*🌳NISA'U AHLUL JANNAH🌳*
*🔷Matasa Mahangan Al'ummah🔷*
✍️ Haruna Isah Muhammad
hdindima@gmail.com
🔶قال حكيم:
*💡«إذا أردت أن تعرف مستقبل أمة فانظر ماذا يفعل شبابها»*
🔷 Wani mai Hikima ya ce:
*💡«in kana son ka gane nan gaban al-Ummah (yaya zata kasance) , ka kalle me matasanta suke aikatawa a yanzu»*
📖 Faidodi Masu tarin Yawa
*📻Bayani📻*
✔️Yan'uwana ba abun dake haskaka yaya al'ummah zaka kasance in ba matasanta ba, in kaga sun lalace to nan gaba sai gyaran Allah.
✔️Amma in har al'ummah ta tashi da gsk har matasa suka gyaru akwai tsammanin za'a samu al'ummah mai kyau.
✔️A yanzu fa an kai Uba yana aikan dansa ya sayo masa Kayan maye, ko kaga iyaye na gani yaransu na Rawa, na wake wake, ko kaga fitsara iri daban daban.!!!
✔️Allah ya wuce maba gaba, ya kuma gyara mana matasanmu baki daya. Ameeeeeen.
www.hdindima.blogspot.com
No comments:
Post a Comment