MAGANA MAI KAWATARWA
MATAR MUTUM KABARINSA
"Kada ka kurkura ka soki wani abu a jikin matarka, kar ka manta ita ce ta zabeka a farko"
"لا تطعن في ذوق زوجتك ، فقد اختارتك أولا"
Lallai wan nan na gwada musan kimar mata, duk wacce ta amince ka aureta, tamkar ta damka hakkin kula da kaf rayuwarta ce a hanunka, kuma ta dauke maka rabin addininka ne, sai kaji tsoron Allah akan sauran. Kar ka wulakantata.
✍ Haruna I Muhd
080 69582878
Via
Hdindima.blogspot.com
No comments:
Post a Comment