Thursday, 17 November 2022

SHIRIYAR AL-QURAN

*๐Ÿ”˜AL-MAR-ATUSSALIHA ORPHANS AND VULNERABLE FOUNDATION๐Ÿ”˜*

๐Ÿ”œ Shiriyar al-Quran ita ce shiriya

✍️ Haruna Isah Muh'd
hdindima@gmail.com
*___________________*

● *{ูŠุง ุฃูŠู‡ุง ุงู„ุฐูŠู† ุขู…ู†ูˆุง ุงุฐูƒุฑูˆุง ุงู„ู„ู‡ ุฐูƒุฑุง ูƒุซูŠุฑุง * ูˆุณุจุญูˆู‡ ุจูƒุฑุฉ ูˆุฃุตูŠู„ุง * ู‡ูˆ ุงู„ุฐูŠ ูŠุตู„ูŠ ุนู„ูŠูƒู… ูˆู…ู„ุงุฆูƒุชู‡ ู„ูŠุฎุฑุฌูƒู… ู…ู† ุงู„ุธู„ู…ุงุช ุฅู„ู‰ ุงู„ู†ูˆุฑ ูˆูƒุงู† ุจุงู„ู…ุคู…ู†ูŠู† ุฑุญูŠู…ุง}*

⌛Allah (Swt) ya ce:

*«Ya ku wadan da kuka yi Imani, ku na zikrin Allah (ambatonsa) zikiri mai yawa, kuma kuna masa tasbihi safe da yamma@ Shi ne wanda yake yabonku da kuma Mala'ikunsa suna maku Addu'a, @ don ya fitar daku daga duhu (na Shirka) zuwa ga haske (na Imani)»*
*_______________________*

♦️ *«ู…َู† ุตู„َّู‰ ุงู„ู„ู‡ُ ุชุนุงู„ู‰ ุนู„ูŠู‡ ูˆู…ู„ุงุฆูƒุชู‡ ูู‚ุฏ ‌ุฃูู„ุญ ‌ูƒู„ ‌ุงู„ูู„ุงุญ، ูˆูุงุฒ ูƒู„ ุงู„ููˆุฒ، ูู‡ุฐู‡ ุงู„ุตู„ุงุฉ ู…ู†ู‡ ุชุจุงุฑูƒ ูˆุชุนุงู„ู‰ ูˆู…ู† ู…ู„ุงุฆูƒุชู‡ ุฅู†ู…ุง ู‡ูŠ ุณุจุจٌ ุงู„ุฅุฎุฑุงุฌ ู„ู‡ู… ู…ู† ุงู„ุธู„ู…ุงุช ุฅู„ู‰ ุงู„ู†ูˆุฑ، ูุฃูŠُّ ุฎูŠุฑٍ ู„ู… ูŠุญุตู„ ู„ู‡ู…، ูˆุฃูŠُّ ุดุฑٍّ ู„ู… ูŠู†ุฏูุน ุนู†ู‡ู…؟! ููŠุง ุญุณุฑุฉ ุงู„ุบุงูู„ูŠู† ุนู† ุฑุจู‡ู…؛ ู…ุงุฐุง ุญُุฑِู…ูˆุง ู…ู† ุฎูŠุฑู‡ ูˆูุถู„ู‡؟!»*

๐Ÿ“œุงุจู† ุงู„ู‚ูŠู…، ุงู„ูˆุงุจู„ ุงู„ุตูŠุจ (ุต: 72)

♦️Ibn al-Kayyim ya ce game da wan nan Aya:

*«Tabbas duk wanda Allah ya yabeshi kuma Mala'ikunsa suka masa Addu'a wan nan ya rabauta, babban Rabo, kuma ya tsira, Yabon Allah da kuma Addu'ar Mala'ikunsa dalili ne na fitar da mutane daga Duhu zuwa ga Haske, akwai wani alkhairin da mutanen nan basu samu ba?!!  kuma shin akwai wani Sarrin da ba'a tsaresu dashi ba?!, Tabbas rafkanannu ga Ubangijinsu sun tafka asara (wadan da basa zikiri), sun san irin Alkhairi da Falalansa da aka haramta masu kuwa?! (Wato an hanasu babban Alkhairi , muddin basa zikiri)»*
*________________________*

๐Ÿชž ู‚ุงู„ ุงู„ู†ุจูŠ ๏ทบ :

*«(ุนู„ุงู… ูŠู‚ุชู„ ุฃุญุฏูƒู… ุฃุฎุงู‡ ، ุฅุฐุง ุฑุฃู‰ ุฃุญุฏูƒู… ู…ู† ุฃุฎูŠู‡ ู…ุง ูŠุนุฌุจู‡ ูู„ูŠุฏุน ู„ู‡ ุจุงู„ุจุฑูƒุฉ)»*

๐Ÿ“œุฑูˆุงู‡ ุงุจู† ู…ุงุฌุฉ 3509 

๐Ÿชž Manzon Allah (saw) ya ce:

*«Alama ce da daya daga cikinku ke yakan Dan'uwansa dashi, idan dayanku yaga wani abu daga Dan'uwansa wanda ya burgeshi, ya masa Addu'a na albarka (Alkhairi)»*

Ibn Majah (3509)

❍ ู‚ุงู„ ุงู„ุดูŠุฎ ุงุจู† ุนุซูŠู…ูŠู† ุฑุญู…ู‡ ุงู„ู„ู‡ :

● *«ูุฅุฐุง ุฑุฃู‰ ุงู„ุฅู†ุณุงู† ู…ุง ูŠุนุฌุจู‡ ูˆุฎุงู ู…ู† ุญุณุฏ ุงู„ุนูŠู† ูุฅู†ู‡ ูŠู‚ูˆู„: ู…ุง ุดุงุก ุงู„ู„ู‡ ุชุจุงุฑูƒ ุงู„ู„ู‡، ุญุชู‰ ู„ุง ูŠุตุงุจ ุงู„ู…ุดู‡ูˆุฏ ุจุงู„ุนูŠู†، ูˆูƒุฐู„ูƒ»*

❍ Sheikh Ibn Uthaimin (R) ya ce:

*« Idan dayanku yaga wani abun da ya burgeshi kuma yana tsoron Kambun baka, sai ya ce "Masha Allah, Tabarakallah" ta yadda ba abun da zai samu dayan daga Kambun baka»* 

*«Haka kuma idan mutum yaga abun da ya burgeshi daga Kudi ko Dukiyarsa sai ya ce " Masha Allah laa Kuwwata Illa billah" dan kada ya kwallafu da dukiyar har ta wuce iyaka a zuciyarsa , da zarar ya fadi Addu'ar tabbas ya jingina Lamarin zuwa ga wanda ya cancanta (wato ya jingina zuwa ga Allah)»*

▪️ *ุฅุฐุง ุฑุฃู‰ ุงู„ุฅู†ุณุงู† ู…ุง ูŠุนุฌุจู‡ ููŠ ู…ุงู„ู‡ ูู„ูŠู‚ู„: ู…ุง ุดุงุก ุงู„ู„ู‡ ู„ุง ู‚ูˆุฉ ุฅู„ุง ุจุงู„ู„ู‡؛ ู„ِุฆَู„ุงَّ ูŠุนุฌุจ ุจู†ูุณู‡ ูˆุชุฒู‡ูˆ ุจู‡ ู†ูุณู‡ ููŠ ู‡ุฐุง ุงู„ู…ุงู„ ุงู„ุฐูŠ ุฃุนุฌุจู‡، ูุฅุฐุง ู‚ุงู„: ู…ุง ุดุงุก ุงู„ู„ู‡ ู„ุง ู‚ูˆุฉ ุฅู„ุง ุจุงู„ู„ู‡، ูู‚ุฏ ูˆูƒู„ ุงู„ุฃู…ุฑ ุฅู„ู‰ ุฃู‡ู„ู‡ ุชุจุงุฑูƒ ูˆุชุนุงู„ู‰»*

๐Ÿ“œูุชุงูˆู‰ ู†ูˆุฑ ุนู„ู‰ ุงู„ุฏุฑุจ ุงู„ุดุฑูŠุท ุฑู‚ู… 297

*๐Ÿ“ธBayani๐Ÿ“ธ*

Yan'uwana musulmai har yanzu bamu makara ba, mu kama azkar wato zikirorin da manzon Allah ya karantar, kuma muna yinsu yadda ya koyar ba yadda wasu ke bata tsarin ba, zikiri abu ne na nutsuwa ba na hauka ba, 

Muna iya kokarimmu muna daukan wanda zamu dawwama muna yi, dan kadan daga cikin Rahamar da zamu samu ita ce, Allah da kansa zai yabemu kuma zai saka Mala'ikunsa su mana Addu'a. Wan nan kawai zai gwada mana girman Zikiri (wato ambaton Allah)

Zikiri ya hada da Karanta al-Quran da sauran Azkar na barci na safe da yamma, na tafiya , na shiga kasuwa, shiga Ban daki da fitarsa da sauransu................

Allah yasa mu dace baki daya. Ameeeeen
www.hdindima.blogspot.com

Sunday, 6 November 2022

HADITH CLASS 35

*๐ŸชžAL-MAR-ATUSSALIHA ORPHANS AND VULNERABLE FOUNDATION (ZAUREN MACE TA GARI DON TALLAFA WA MARAYU DA MARASSA GALIHU)๐Ÿชž*

*๐Ÿ”ฐHADITH CLASS 25๐Ÿ”ฐ*

✍️ Haruna Isah Muh'd
hdindima@gmail.com
*_______________________*

*๐Ÿ”ฒู‡ุฌุฑุฉ ุงู„ู…ุฑุฃุฉ ูุฑุงุด ุฒูˆุฌู‡ุง๐Ÿ”ฒ*

*♦️KAURACEWAR MACE GA SHINFIDAR MIJINTA♦️*

ุนู† ุฃุจูŠ ู‡ุฑูŠุฑุฉ ุฑุถูŠ ุงู„ู„ู‡ ุนู†ู‡ ู‚ุงู„: ู‚ุงู„ ุฑุณูˆู„ ุงู„ู„ู‡ ุตู„ู‰ ุนู„ูŠู‡ ูˆุณู„ู…

*_«ุฅุฐุง ุฏุนุง ุงู„ุฑุฌู„ ุงู…ุฑุฃุชู‡ ุฅู„ู‰ ูุฑุงุดู‡، ูู„ู… ุชุฃุชู‡ ، ูุจุงุช ุบุถุจุงู† ุนู„ูŠู‡ุง، ู„ุนู†ุชู‡ุง ุงู„ู…ู„ุงุฆูƒุฉ، ุญุชู‰ ุชุตุจุญ»_*

ู…ุชูู‚ ุนู„ูŠู‡

๐Ÿ”˜Hadith 001๐Ÿ”˜

An karbo Hadith daga Abu Huraira (RA) ya ce, Manzon Allah (saw) ya ce:

*_« idan mutum ya kira matarsa zuwa ga shinfidarsa (don saduwa ta aure) sai Taki zuwa, har ya kwana yana fushi da ita, Mala'iku zasu la'anceta har ta wayi gari»_*

Bukhari da Muslim
*_________________________*

⚪Hadith 002⚪

ุนู† ุงุจู† ุนู…ุฑ ุฑุถูŠ ุงู„ู„ู‡ ุนู†ู‡،  ุฃู† ุฑุณูˆู„ ุงู„ู„ู‡ ุตู„ู‰ ุนู„ูŠู‡ ูˆุณู„ู…، ู‚ุงู„، 

*_«ู„ุนู† ุงู„ู„ู‡ ุงู„ู…ุณูˆูุงุช، ุงู„ุชูŠ ูŠุฏุนูˆู‡ุง ุฒูˆุฌู‡ุง ุงู„ู‰ ูุฑุงุดู‡، ูุชู‚ูˆู„ ุณูˆู ุญุชู‰ ูŠุบู„ุจู‡ ุนูŠู†ุงู‡»_*

ุงู„ุทุจุฑุงู†ูŠ

☑️An karbo Hadith daga dan Umar (Abdullahi dan Umar) (RA) ya ce: lallai Manzon Allah (saw) ya ce:

*_« Allah ya la'anci (ya tsine) wa macen da take cewa jirani ina zuwa, wacce idan mijinta ya kirata zuwa ga shinfidarsa (don saduwar Aure) sai ta ce masa, jirani ina zuwa, har idonsa ya rinjayeshi (har barci ya daukeshi»_*

Dabarani

*________________________*

*๐Ÿ”˜Hadith 003๐Ÿ”˜*

ุนู† ุฃุจูŠ ู‡ุฑูŠุฑุฉ ุฑุถูŠ ุงู„ู„ู‡ ุนู†ู‡، ุฃู† ุฑุณูˆู„ ุงู„ู„ู‡ ุตู„ู‰ ุนู„ูŠู‡ ูˆุณู„ู… ู‚ุงู„: 

«ู„ุนู† ุงู„ู„ู‡ ุงู„ู…ูุณู„ุฉ، ุงู„ุชูŠ ุฅุฐุง ุฃุฑุงุฏ ุฒูˆุฌู‡ุง ุฃู† ูŠุฃุชูŠู‡ุง ู‚ุงู„ุช ุฃู†ุง ุญุงุฆุถ»

ุฃุจูˆ ูŠุนู„ู‰ ููŠ ู…ุณู†ุฏู‡

☑️An karbo Hadith daga Abu Huraira (RA) ya ce: lallai Manzon Allah (saw) ya ce: 

*_«Allah ya la'anci mai kashe shaawar mijinta da ganganci, wacce  idan mijinta ya nufeta da saduwa ta aure sai ta ce, ina Al-adah ( kuma na karya)»_*

Abu Yaalah
*________________________*

๐Ÿ”ฒBAYANI๐Ÿ”ฒ

Yan'uwa mu kara kiyayewa ga yadda zamantakewarmu ke gudana, lura da hadithai din nan, suna daga cikin abubuwan da suke kawo matsalolin aure, sama da tunanin kowa, 

Dan haka mu iya kokarinmu don kyautata zamantakewa. 

Kuma gareku maza, dan an fadi haka, ba lasisi ba ne namiji ya cutar da matarsa, yadda muke shaawa suma haka ne, kuma Allah ya ce « suma mata suna son irin abun da muma muke so, duk wanda ya take hakkinta na shaawa ko na biyan bukata shima yana da irin tasa azabar da zai tarar.

Allah ya tsaremu baki daya. 
➖➖➖➖➖➖➖