*๐AL-MAR-ATUSSALIHA ORPHANS AND VULNERABLE FOUNDATION๐*
๐ Shiriyar al-Quran ita ce shiriya
✍️ Haruna Isah Muh'd
hdindima@gmail.com
*___________________*
● *{ูุง ุฃููุง ุงูุฐูู ุขู
ููุง ุงุฐูุฑูุง ุงููู ุฐูุฑุง ูุซูุฑุง * ูุณุจุญูู ุจูุฑุฉ ูุฃุตููุง * ูู ุงูุฐู ูุตูู ุนูููู
ูู
ูุงุฆูุชู ููุฎุฑุฌูู
ู
ู ุงูุธูู
ุงุช ุฅูู ุงูููุฑ ููุงู ุจุงูู
ุคู
ููู ุฑุญูู
ุง}*
⌛Allah (Swt) ya ce:
*«Ya ku wadan da kuka yi Imani, ku na zikrin Allah (ambatonsa) zikiri mai yawa, kuma kuna masa tasbihi safe da yamma@ Shi ne wanda yake yabonku da kuma Mala'ikunsa suna maku Addu'a, @ don ya fitar daku daga duhu (na Shirka) zuwa ga haske (na Imani)»*
*_______________________*
♦️ *«ู
َู ุตَّูู ุงُููู ุชุนุงูู ุนููู ูู
ูุงุฆูุชู ููุฏ ุฃููุญ ูู ุงูููุงุญ، ููุงุฒ ูู ุงูููุฒ، ููุฐู ุงูุตูุงุฉ ู
ูู ุชุจุงุฑู ูุชุนุงูู ูู
ู ู
ูุงุฆูุชู ุฅูู
ุง ูู ุณุจุจٌ ุงูุฅุฎุฑุงุฌ ููู
ู
ู ุงูุธูู
ุงุช ุฅูู ุงูููุฑ، ูุฃُّู ุฎูุฑٍ ูู
ูุญุตู ููู
، ูุฃُّู ุดุฑٍّ ูู
ููุฏูุน ุนููู
؟! ููุง ุญุณุฑุฉ ุงูุบุงูููู ุนู ุฑุจูู
؛ ู
ุงุฐุง ุญُุฑِู
ูุง ู
ู ุฎูุฑู ููุถูู؟!»*
๐ุงุจู ุงูููู
، ุงููุงุจู ุงูุตูุจ (ุต: 72)
♦️Ibn al-Kayyim ya ce game da wan nan Aya:
*«Tabbas duk wanda Allah ya yabeshi kuma Mala'ikunsa suka masa Addu'a wan nan ya rabauta, babban Rabo, kuma ya tsira, Yabon Allah da kuma Addu'ar Mala'ikunsa dalili ne na fitar da mutane daga Duhu zuwa ga Haske, akwai wani alkhairin da mutanen nan basu samu ba?!! kuma shin akwai wani Sarrin da ba'a tsaresu dashi ba?!, Tabbas rafkanannu ga Ubangijinsu sun tafka asara (wadan da basa zikiri), sun san irin Alkhairi da Falalansa da aka haramta masu kuwa?! (Wato an hanasu babban Alkhairi , muddin basa zikiri)»*
*________________________*
๐ช ูุงู ุงููุจู ๏ทบ :
*«(ุนูุงู
ููุชู ุฃุญุฏูู
ุฃุฎุงู ، ุฅุฐุง ุฑุฃู ุฃุญุฏูู
ู
ู ุฃุฎูู ู
ุง ูุนุฌุจู ูููุฏุน ูู ุจุงูุจุฑูุฉ)»*
๐ุฑูุงู ุงุจู ู
ุงุฌุฉ 3509
๐ช Manzon Allah (saw) ya ce:
*«Alama ce da daya daga cikinku ke yakan Dan'uwansa dashi, idan dayanku yaga wani abu daga Dan'uwansa wanda ya burgeshi, ya masa Addu'a na albarka (Alkhairi)»*
Ibn Majah (3509)
❍ ูุงู ุงูุดูุฎ ุงุจู ุนุซูู
ูู ุฑุญู
ู ุงููู :
● *«ูุฅุฐุง ุฑุฃู ุงูุฅูุณุงู ู
ุง ูุนุฌุจู ูุฎุงู ู
ู ุญุณุฏ ุงูุนูู ูุฅูู ูููู: ู
ุง ุดุงุก ุงููู ุชุจุงุฑู ุงููู، ุญุชู ูุง ูุตุงุจ ุงูู
ุดููุฏ ุจุงูุนูู، ููุฐูู»*
❍ Sheikh Ibn Uthaimin (R) ya ce:
*« Idan dayanku yaga wani abun da ya burgeshi kuma yana tsoron Kambun baka, sai ya ce "Masha Allah, Tabarakallah" ta yadda ba abun da zai samu dayan daga Kambun baka»*
*«Haka kuma idan mutum yaga abun da ya burgeshi daga Kudi ko Dukiyarsa sai ya ce " Masha Allah laa Kuwwata Illa billah" dan kada ya kwallafu da dukiyar har ta wuce iyaka a zuciyarsa , da zarar ya fadi Addu'ar tabbas ya jingina Lamarin zuwa ga wanda ya cancanta (wato ya jingina zuwa ga Allah)»*
▪️ *ุฅุฐุง ุฑุฃู ุงูุฅูุณุงู ู
ุง ูุนุฌุจู ูู ู
ุงูู ููููู: ู
ุง ุดุงุก ุงููู ูุง ููุฉ ุฅูุง ุจุงููู؛ ِูุฆَูุงَّ ูุนุฌุจ ุจููุณู ูุชุฒูู ุจู ููุณู ูู ูุฐุง ุงูู
ุงู ุงูุฐู ุฃุนุฌุจู، ูุฅุฐุง ูุงู: ู
ุง ุดุงุก ุงููู ูุง ููุฉ ุฅูุง ุจุงููู، ููุฏ ููู ุงูุฃู
ุฑ ุฅูู ุฃููู ุชุจุงุฑู ูุชุนุงูู»*
๐ูุชุงูู ููุฑ ุนูู ุงูุฏุฑุจ ุงูุดุฑูุท ุฑูู
297
*๐ธBayani๐ธ*
Yan'uwana musulmai har yanzu bamu makara ba, mu kama azkar wato zikirorin da manzon Allah ya karantar, kuma muna yinsu yadda ya koyar ba yadda wasu ke bata tsarin ba, zikiri abu ne na nutsuwa ba na hauka ba,
Muna iya kokarimmu muna daukan wanda zamu dawwama muna yi, dan kadan daga cikin Rahamar da zamu samu ita ce, Allah da kansa zai yabemu kuma zai saka Mala'ikunsa su mana Addu'a. Wan nan kawai zai gwada mana girman Zikiri (wato ambaton Allah)
Zikiri ya hada da Karanta al-Quran da sauran Azkar na barci na safe da yamma, na tafiya , na shiga kasuwa, shiga Ban daki da fitarsa da sauransu................
Allah yasa mu dace baki daya. Ameeeeen
www.hdindima.blogspot.com
No comments:
Post a Comment