*MATA KU KARA GODE WA ALLAH*
*___________*
✍ *Haruna I Muhammad*
*08069582878*
Hdindima@gmail.com
Mata a musulunci ana gwada musu Soyayya da kuma kimantasu sama da ko wace addini.
A musulunci ne fa miji ya halarta yayi wanka tare da matarsa, ya kalleta ta kalleshi kuma ko ina ya halarta ta gani haka shima.
Manzon Allah (saw) ya kasance yana wanka tare da matarsa, har Nana Aishat (RA) tace :
" Mun kasance muna wanka tare da manzon Allah a abun wanka guda daya kuma na Janaba, muna kamfatan ruwan tare."
Imam Bukhari (299)
Allah ya kara bamu ikon fahimtar musulunci.
Kar ki wuce wan nan sako baki tura wa yar'uwa musulma ta karanta ba.
Allah yasa muyi tarayya daku a lada.
🎄🎄🎄🎄🎄🎄
🌲🌲🌲🌲🌲🌲
Join Us @
*ZAUREN FIQHUN MATA ZALLAH*
Or
www.hdindima.blogspot.com
https://chat.whatsapp.com/FomGxvgI5UT9fN737GdDbV
No comments:
Post a Comment