Wednesday, 28 September 2022

ZUWA MASALLACI A NUTSE

*🪞AL-MAR'AH ASSALIHA (ZAUREN MACE TA GARI)🪞*

*⭕إتيان الصلاة بسكينة ووقار⭕*
 
*⭕ZUWA MASALLACI A NUTSE⭕*

✍️ Haruna Isah Muh'd
hdindima@gmail.com
*_________________________*

🍸An karbo Hadith daga Abu Huraira (RA), ya ce, Naji Manzon Allah (saw) yana cewa:

*_«Idan aka shiga Sallah ,kar kuje kuna gaggawa, kuje kuna tafiya a nutse,  ina gargadinku akan samun nutsuwa, abun da kuka samu sai ku sallata, abun da kuma ya wuce maku, sai ku cikato»_*

📚Sahih Muslim (602)

⭕ عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُ، قَالَ : سَمِعْتُ رَسُولَ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ يَقُولُ :

*▪️إِذَا أُقِيمَتِ الصَّلَاةُ فَلَا تَأْتُوهَا تَسْعَوْنَ، وَأْتُوهَا تَمْشُونَ، وَعَلَيْكُمُ السَّكِينَةُ، فَمَا أَدْرَكْتُمْ فَصَلُّوا، وَمَا فَاتَكُمْ فَأَتِمُّوا▪️*

📚 صحيح مسلم (602)
*ــــــــــــ*

*🖥️FOR MORE🖥️*
www.hdindima.blogspot.com

No comments:

Post a Comment