Tuesday, 30 August 2022

LAMUNIN AL-JANNAH DAGA MANZON ALLAH (SAW)

*AL-MAR'AH ASSALIHA (ZAUREN MACE TA GARI)*

*๐ŸŒฑSABO DA HARSHE YANA BUKATAR ZAGE DAMTSE SOSAI๐ŸŒฑ*

_*๐ŸŒฑ ู…ุนุงุตูŠ ุงู„ู„ุณุงู† ุชุญุชุงุฌ ุฅู„ู‰ ุฌู‡ุงุฏ๐ŸŒฑ*_

✍️ Haruna Isah Muh'd
hdindima@yahoo.com
❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀

⭕ An karbo Hadith daga Sahl bn Saad (RA), daga Manzon Allah (saw) ya ce:

_*▪️«Duk wanda ya Lamuncemin ( wato ya kiyayemin) abun dake tsakanin Gemunsa biyu (tsakanin gashin baki da gemu, ana nufin harshensa) da kuma abun dake tsakanin Kafafuwansa (wato Al'auransa) ni kuma na lamunce masa al-Jannah»*_

Bukhari (6474)

⭕ ุนَู†ْ ุณَู‡ْู„ِ ุจْู†ِ ุณَุนْุฏٍ ุฑَุถِูŠَ ุงู„ู„َّู‡ُ ุนَู†ْู‡ُ ، ุนَู†ْ ุฑَุณُูˆู„ِ ุงู„ู„َّู‡ِ ุตَู„َّู‰ ุงู„ู„َّู‡ُ ุนَู„َูŠْู‡ِ ูˆَุณَู„َّู…َ ู‚َุงู„َ :

*▪️ู…َู†ْ ูŠَุถْู…َู†ْ ู„ِูŠ ู…َุง ุจَูŠْู†َ ู„َุญْูŠَูŠْู‡ِ، ูˆَู…َุง ุจَูŠْู†َ ุฑِุฌْู„َูŠْู‡ِ ุฃَุถْู…َู†ْ ู„َู‡ُ ุงู„ْุฌَู†َّุฉَ▪️*

๐Ÿ“š ุตุญูŠุญ ุงู„ุจุฎุงุฑูŠ (6474)
*ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€*
๐–ฃ˜๐–ฃ˜๐–ฃ˜๐–ฃ˜๐–ฃ˜๐–ฃ˜๐–ฃ˜๐–ฃ˜๐–ฃ˜๐–ฃ˜๐–ฃ˜

     *๐Ÿ“œ BAYANI๐Ÿ“œ*
     *๐Ÿ“œุดุฑุญ ุงู„ุญุฏูŠุซ๐Ÿ“œ*
۞۞۞۞۞۞۞۞۞۞۞۞۞

๐ŸธManzon Allah (saw) ya ce *wanda ya lamuncemin abun dake tsakanin gemunsa biyu* wato yana nufin wanda ya lizimci kuma ya dage wajen sauke nauyi da kiyaye duk abun da harshensa zai furta, ta hanyar nisantar duk abun da aka haramta furtashi, kamar *Cin naman mutum, annamimanci, Zagi, kazafi da sauransu* ya kuma mai da hankali akan aikata abubuwa masu kyau kamar: *zikirin Allah, Umurni da abu mai kyau, Hani akan abu maras kyau* da sauransu.

Sannan kuma ya kiyaye abun dake tsakanin Kafafuwansa  wato Al'auransa, ya nisanci: *Zinah, Istimna'i  ya kuma bar duk wata alfahsha,* 

Manzon Allah (saw) ya ce muddin ya kiyaye harshe da Al'auransa duk da harshe na da saukin furta abu kuma yafi karfin sha'awarsa tabbas zai shiga al-Jannah.

๐Ÿ’กู‚ุงู„ ุงู„ู†ุจูŠُّ ุตู„َّู‰ ุงู„ู„ู‡ ุนู„ูŠู‡ ูˆุณู„َّู…: *«ู…َู† ูŠَุถْู…َู†ْ ู„ูŠ»،* ุฃูŠ: ู…َู† ูŠَู„ุชุฒِู… ุจุฃุฏุงุกِ ุงู„ุญู‚ِّ ุงู„َّุฐِูŠ ุนู„ู‰ *«ู…ุง ุจูŠู†َ ู„َุญْูŠَูŠْู‡ِ»* ูˆู‡ูˆ ุงู„ู„ِّุณุงู†؛ ู„ุฃู†َّู‡ ูŠู‚َุนُ ุจูŠู† ุงู„ู„َّุญْูŠَูŠْู†ِ، ูˆู‡ู…ุง ุงู„ุนَุธْู…َุงู†ِ ููŠ ุฌَุงู†ِุจَูŠِ ุงู„ูَู…ِ، ููŠَุฌุชَู†ِุจ ูƒู„َّ ู…ุง ุญُุฑِّู… ูِุนู„ُู‡ ุจุงู„ู„ِّุณุงู†ِ ูƒุงู„ุบِูŠุจุฉِ ูˆุงู„ู†َّู…ِูŠู…َุฉ ูˆุงู„ุณَّุจِّ ูˆุงู„ู‚َุฐูِ ูˆู…ุง ุดุงุจَู‡ู‡، ูˆูŠَูุนู„ ู…ุง ูŠَุฌِุจ ุนู„ูŠู‡ ู…ู† ุฐِูƒุฑٍ ูˆุฃู…ุฑٍ ุจู…ุนุฑูˆูِ ูˆู†ู‡ูŠٍ ุนู† ู…ُู†ูƒَุฑٍ، ูˆูƒุฐู„ูƒ ูŠَู„ุชุฒِู… ุจู…ุง ุนู„ู‰ ู…ุง *«ุจูŠู†َ ุฑِุฌْู„َูŠْู‡ِ»* ูˆู‡ูˆ ุงู„ูَุฑْุฌ، ูƒุงุฌุชู†ุงุจِ ุงู„ุฒِّู†ุง ูˆุชَุฑْูƒِ ุงู„ูَูˆุงุญِุด، ู‚ุงู„ ุตู„َّู‰ ุงู„ู„ู‡ ุนู„ูŠู‡ ูˆุณู„َّู…: *«ุฃَุถْู…َู†ْ ู„ู‡ ุงู„ุฌู†َّุฉَ»،* ูˆุฐู„ูƒ ู„ูƒَุซุฑุฉِ ุงู„ูˆُู‚ูˆุนِ ููŠ ู…ุญุฑَّู…ุงุชِ ุงู„ู„ِّุณุงู†ِ ู„ِุณُู‡ูˆู„ุชِู‡ุง، ูˆู‚ูˆَّุฉِ ุงู„ุฏَّุงูِุน ู„ุดَู‡ูˆุฉِ ุงู„ูَุฑْุฌ.

๐ŸธAllah ya sa muna daga cikin masu rabauta da gidan al-Jannah, Ameeeeen.

No comments:

Post a Comment