*🍷 AL-MAR'A ASSALIHA (ZAUREN MACE TA GARI)🍷*
*🍽️ADDU'A KAFIN CIN ABINCI KO SHAN ABUN SHA🍽️*
✍️ Haruna Isah Muh'd
hdindima@yahoo.com
Addu'ar kafin cin abinci ko abun sha daya ce kuma ita ce
Bismillah ⸨ بسم الله ⸩
Amma duk wanda ya manta bai fada Ba a farkon, in yana cikin ci sai ya ce:
*Bismillah Awwalihi wa aakhirihi*
⸨ بسم الله أوله وآخره ⸩
*⬜ أذكار الطعام والشراب ⬜*
◼️ *الدعاء قبل الطعام:*
⸨ بسم الله ⸩
◼️ *فإن نسي ان يسمي في أوله فليقل:*
⸨ بسم الله أوله وآخره ⸩
Bayan mutum ya kammala cin abincin kuma sai ya karanta wan nan:
*"Alhamdulil-Lahil Lazi ad'amani haza wa sakanihi, min gairi haulinm-minni wala Kuwwah"*
Duk wanda ya fadi wan nan Addu'ar bayan ya ci abinci ko abun sha, Allah zai gafarta masa dukkan Zunubansa.
◼️ *عند الفراغ من الطعام:* من قالها غفر له ما تقدم من ذنبه
⸨ الحمد لله الذي أطعمني هذا، ورزقنيه، من غير حولٍ مني ولا قوةٍ ⸩
➖Amma ga wanda zai sha Madara ko Nono ga Addu'ar da zai yi
*"Allahumma barik lana fihi, wa zidnah minhu"*
◼️ *عند شرب اللبن:*
⸨ اللهم بارك لنا فيه, وزدنا منه ⸩
*↓ للأدلة ↓*
◻️ عن عائشة رضي الله عنها قالت: قال رسول الله ﷺ :
*🔺إذا أكل أحدكم فليذكر اسم الله تعالى، فإن نسي أن يذكر اسم الله تعالى في أوله، فليقل: بسم الله أوله واخره🔺*
📜رواه أبو داود، والترمذي
◻️ وعن معاذ بن أنسٍ رضي الله عنه قال: قال رسول الله ﷺ :
*🔺من أكل طعاماً فقال: الحمد لله الذي أطعمني هذا، ورزقنيه من غير حولٍ مني ولا قوةٍ، غفر له ما تقدم من ذنبه🔺*
📜 رواه أبو داود، والترمذي
◻️ عن ابن عباس قال : قال رسول الله ﷺ :
*🔺 ومن سقاه الله لبناً فليقل : اللهم بارك لنا فيه ، وزدنا منه 🔺*
📜رواه الخمسة إلا النسائي
Allah ya bamu ikon yi, ya kuma bamu ladan da ake samu. Ameeeeen
No comments:
Post a Comment