Friday, 6 May 2022

HADISIN DA YA SHAHARA AMMA BAI TABBATA BA

*๐ŸชดAL-MAR'A ASSALIHA (ZAUREN MACE TA GARI)๐Ÿชด*

*HADISIN DA YA SHAHARA AMMA BAI INGANTA BA*

*โŒุญุฏูŠู€ุซ ู…ู†ุชุดู€ุฑ ู„ุง ูŠุตู€ุญโŒ*
*ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€ู€*

โœ๏ธ Haruna Isah Muh'd
hdindima@gmail.com

โญ•โŒHadisin da bai inganta ba *" al-Jannah na karkashin kafan Iyaye ne (mata) in suka so, su shigar da mutum, in kuma basu so ba su fitar da mutum"*โŒ

Albani ya ce hadisi ne na karya (Silsilatud Daeefa 593)

โ›” ุญุฏูŠุซ ู„ุง ูŠุตุญ : *( ุงู„ุฌู†ุฉู ุชุญุชูŽ ุฃู‚ุฏุงู…ู ุงู„ุฃู…ู‡ุงุชู ุŒ ู…ู† ุดูุฆู’ู†ูŽ ุฃุฏุฎู„ู’ู†ูŽ ูˆู…ู† ุดูุฆู’ู†ูŽ ุฃุฎุฑุฌู’ู†ูŽ )*
๐Ÿ“œู‚ุงู„ ุงู„ุฃู„ุจุงู†ูŠ ู…ูˆุถูˆุน ููŠ ุงู„ุณู„ุณู„ุฉ ุงู„ุถุนูŠูุฉ (593)

โœ…Ga hadisin da ya inganta akan wan nan zance

โœ”๏ธAn karbo Hadith daga Muawiya ibn Jahimah As-Salamiy, ya zo wajen Manzon Allah (saw) ya ce masa, ya Manzon Allah, ina son in je yaki, shi yasa nake son in nemi izininka, sai ya ce masa *"Shin kana da Uwa?"* Sai ya ce: ee , sai ya ce masa (saw)  : *"Jeka ka kula da ita, don Aljannah na karkashin kafafuwanta ne"*โœ”๏ธ

Nisa'iy (3104) Albani ya ce Haisu ne mai kyau Ingantacce.

*๐Ÿ’ก ุงู„ุตุญูŠู€ุญ ูู€ูŠ ู‡ู€ุฐุง ุงู„ุจู€ุงุจ*
โ–ซ๏ธุนูŽู†ู’ ู…ูุนูŽุงูˆููŠูŽุฉูŽ ุจู’ู†ู ุฌูŽุงู‡ูู…ูŽุฉูŽ ุงู„ุณู‘ูŽู„ูŽู…ููŠู‘ู ุŒ ุฃูŽู†ู‘ูŽ ุฌูŽุงู‡ูู…ูŽุฉูŽ ุฌูŽุงุกูŽ ุฅูู„ูŽู‰ ุงู„ู†ู‘ูŽุจููŠู‘ู ุตูŽู„ู‘ูŽู‰ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู ุนูŽู„ูŽูŠู’ู‡ู ูˆูŽุณูŽู„ู‘ูŽู…ูŽุŒ ููŽู‚ูŽุงู„ูŽ : ูŠูŽุง ุฑูŽุณููˆู„ูŽ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ูุŒ ุฃูŽุฑูŽุฏู’ุชู ุฃูŽู†ู’ ุฃูŽุบู’ุฒููˆูŽ ูˆูŽู‚ูŽุฏู’ ุฌูุฆู’ุชู ุฃูŽุณู’ุชูŽุดููŠุฑููƒูŽ. ููŽู‚ูŽุงู„ูŽ : *( ู‡ูŽู„ู’ ู„ูŽูƒูŽ ู…ูู†ู’ ุฃูู…ู‘ู )* . ู‚ูŽุงู„ูŽ : ู†ูŽุนูŽู…ู’ . ู‚ูŽุงู„ูŽ : *( ููŽุงู„ู’ุฒูŽู…ู’ู‡ูŽุงุŒ ููŽุฅูู†ู‘ูŽ ุงู„ู’ุฌูŽู†ู‘ูŽุฉูŽ ุชูŽุญู’ุชูŽ ุฑูุฌู’ู„ูŽูŠู’ู‡ูŽุง )*

๐Ÿ“œุตุญูŠุญ ุงู„ู†ุณุงุฆูŠ (3104), ู‚ุงู„ ุงู„ุฃู„ุจุงู†ูŠ ุญุณู† ุตุญูŠุญ

*N.B*
_Wato abun lura shi ne ana samun Aljannah ta hanyar kula da iyaye, amma kar mutum ya fadi irin maganar saman nan kuma yace haka Annabi ya fada, zai zama karya wa Manzon Allah (saw)._
_Amma gsky ne wajen masu biyayya akan samu Aljannah._

Allah ya bamu ikon kara kyautata wa iyayemmu, ya kuma hadamu baki daya a Aljannah. Ameeeeen.
โž–โž–โž–โž–โž–โž–โž–โž–โž–

No comments:

Post a Comment