Monday, 11 December 2017

NASIHA KAN DARUSAN SURATU TAKATHUR

JIBO SUNAN WANI BAWAN ALLAH NE

Assalamu Alaikum Yan'uwana musulmai babbar xance zan zan ankarar damu akai, wanda yawancimmu mun shagala kuma bamu son jin irin wan nan labari JIBO.

    Yau Yan'uwana xamu dauko wata surah ce a al-Qur'an Wacce kusan kowa ya haddace, amma abun da ake so damu in muna karanta wan nan surah ya zamto muna bibiyan ma'anar ayoyinta,

*Allah yana cewa:*

(Alhakumut-Takathur..........)

Verse 1:

*_"أَلْهَاكُمُ التَّكَاثُرُ"_*

"Abundance diverts you,"

"Tara alatun(duniya) ya rudeku!"

Verse 2:

*_"حَتَّىٰ زُرْتُمُ الْمَقَابِرَ"_*

"Until you come to the graves."

"Har sai kun ziyarci kabari(kan ku ankara kun samu kanku a kabari)!"

Verse 3:

*_"كَلَّا سَوْفَ تَعْلَمُونَ"_*

"Nay! you shall soon know,"

"Lallai a sannu Zaku sani!"

Verse 4:

*_"ثُمَّ كَلَّا سَوْفَ تَعْلَمُونَ"_*

"Nay! Nay! you shall soon know."

"Lallai fa a sannu zaku sani(in kun ganku a kabari)!"

Verse 5:

*"_كَلَّا لَوْ تَعْلَمُونَ عِلْمَ الْيَقِينِ"_*

"Nay! if you had known with a certain knowledge,"

" A nan ne fa zasu yi ilmi na Hakika( na gaskiya na zahiri)!"

Verse 6:

*_"لَتَرَوُنَّ الْجَحِيمَ"_*

"You should most certainly have seen the hell;"

"Lallai zaku ga wutan Jaheem (da idonku)"

Verse 7:

*_"ثُمَّ لَتَرَوُنَّهَا عَيْنَ الْيَقِينِ"_*

"Then you shall most certainly see it with the eye of certainty;"

"Lallai zaku ganta (wutan Jahannama) da ido na yakini(Ido-da-ido)!"

Verse 8:

*_"ثُمَّ لَتُسْأَلُنَّ يَوْمَئِذٍ عَنِ النَّعِيمِ"_*

"Then on that day you shall most certainly be questioned about the boons."

"Sa annan a wan nan Rana(Lahira) za'a (tutsiyeku) a tambayeku akan ni'ima (wan da Allah ya muku)"
———————
*N.B*
   In mun lura da wan nan surah, tana gwada mana lallai mun rafkana, kowa damuwarsa ya tara abun duniya, bai ruwanmu da karatun addini, ko aiki wa Musulunci da damar da Allah ya bamu, kar mu sakankance har mu tsinci kammu a Kabari, don Wallahi anan ne zamu ga abun sa ake fada mana gaskiya ce, kuma da idonmu zamu ga yadda wuta take. Kuma kar mu manta duk daman da Allah ya baka na lafiya, kudi, dama, ko iko sai Allah ya tambayeka ta yaya ka taimaka wa addinin Allah da ita!

    Yan'uwana ina mana nasiha da mu yi taka tsantsan da duniya, mu tashi tsaye wajen tanadi wa lahirammu

Join me and share this msg to other

   Allah yasa wan nan nasiha tawa ta zama mana mai amfani baki daya.

✍ *Haruna I Muh'd*
080 69582878

Via
Hdindima.blogspot.com
——————

Monday, 4 December 2017

TRAVEL IN ISLAM

The Quran calls us to travel

“Traveling – it leaves you speechless, then turns you into a storyteller.” – Ibn Battuta

  Throughout the Quran life is described as a journey, and knowledge and ignorance as light and darkness on its way (e.g. 6:122, 13:16, 24:35, 24:40, 27:86, 35:19-20, 37:5, 40:61, 84:18-20).

However, besides numerous references to this spiritual journey, special emphasis is also laid on physical travel.
The word ‘saiyr ’ – which means
travel or move (e.g. a planet is ‘sayyarah’) – with all its variations, appears in the Quran total 27 times . Many of its usages are in the formulation of ‘Do travel’, ‘Tell them to travel’, or ‘Do they not travel? ’.

   The Quran promotes travel as a potential pilgrimage, since during travel one passes by numerous ‘ayah’ or divine messages (31:31, 12:105, 22:46; cf. 45:3, 10:6). Also, man’s ability to travel is described as a special honour endowed to man as part of man’s exalted status above all natural Forces (17:61, 66, 70).

Travel, tour and navigation demand geographical and astronomical information as well as nautical, aeronautical and astronautical knowledge. Because scientific data about natural objects (explored messages of nature) give man orientation and power, they are described in the Quran as directions of paths, like landmarks and guiding stars:

And He it is who has set for you the stars that you may guide yourselves by them in the darkness of the land and the sea. We have detailed Our messages for a people who possess knowledge. 6:97

And He it is who has made the sea subservient …
And He has placed firm mountains on Earth, lest it sway with you, and rivers and paths, so that you might find your way,
And landmarks; and by the stars they are guided. 16:14-16

He it is who has made the Earth a cradle for you, and has traced out for you ways therein. 20:53

While thus encouraging travel in general, the Quran also strongly recommends travel when it has a specific, positive purpose: travel to trade, search, explore, visit, migrate, enjoy, learn, study and so on.

TRAVEL TO ‘READ’ DIVINE MESSAGES

    The Quran promotes travel as a potential pilgrimage since during travel one passes by numerous ‘ayah’ or divine messages that declare God’s oneness and greatness (cf. 45:3, 10:6):

Have you not seen the ships speeding through the sea, carrying God’s provisions, so that He might show you some of His
wonders ? Herein, behold, there are
messages indeed for all who are patient, grateful. 31:31

"And how many a Message in the Heavens and the Earth which they
pass by, yet they turn away from it! 12:105"

   There is a call for travel in order to ‘read’ these messages by searching new information and experience-based knowledge and thereby to acquire wisdom:
Do they then not travel through the Earth , so that their minds gain
wisdom and their ears thus learn to hear? For surely it is not the eyes that are blind, but blind are the minds which are in the foremost. 22:46
Translated here as ‘minds’, the word ‘quloob’ signifies ‘sites of intellect or understanding’ (as defined in 6:25), whereas the word ‘sadr’, translated here as ‘foremost’, has a metaphoric connotation, and – since in Arabic it has the connotation of chest, top, foremost or upper part of anything – indicates brain as well.
TRAVEL FOR TRADE AND COMMERCE
The Quran encourages travel for trade and commerce – which generates mutual profit and benefit through exchange of commodities and export-import – while depicting it as a great way to get some of the divine blessings:

Your Sustainer is He who causes the ships to move on for you through the sea so that you may go about in quest of some of His bounty: verily Most Merciful is He towards you. 17:66

And in the ships that speed through the sea with what benefits man … there are messages for a people reasoning. 2:164

Then, once the contact prayer is ended, disperse through the Earth and go in quest of some of divine Bounty, and remember God frequently, so that you may succeed. 62:10

TRAVEL TO EXPLORE NEW HORIZONS

   Another emphasized purport of travel is searching and exploring new lands and areas, new possibilities, potential resources and richness of various cultures:

And on that one sees ships ploughing through the waves, so that you might go forth in quest of some of His bounty, and thus have cause to be grateful. 16:14

And you see the ships cleave through it that you may seek of His Bounty and that you may be thankful. 35:12

It is God who has subjected to you the sea that the ships may run thereon by His command, that you may seek of his Bounty, and that you may be thankful. 45:12

TRAVEL FOR RECREATION

   Travel even for simple pleasure, in the form of recreational tourism, is also encouraged:
He it is who enables you to travel by land and sea; until when you are in the ships, and they sail on with them in a pleasant breeze, and they rejoice. 10:22

Lawful for you is all water-game , and all the catch of the sea, as
enjoyment for you and for those who travel. 5:96

 
And among His signs is that He sends the winds with glad tidings , and to give you a taste of His grace, and so that the ships might sail by His command, and that you might go about in quest of some of His Bounties, that you may be thankful. 30:46

TRAVEL TO LEARN FROM VISITING NEW PLACES

   The Quran encourages travel that aims to visit new places as a means of learning:

Do they then not travel through the Earth , so that their minds gain
wisdom and their ears thus learn to hear? 22:46

Have you not seen the ships speeding through the sea, carrying God’s provisions, so that He might show you some of His
wonders ? Herein, behold, there are
messages indeed for all who are patient, grateful. 31:31

TRAVEL TO IMMIGRATE

  We are asked to fight or flight. Fight against oppression or, if this is not an option, flight to seek refuge elsewhere. When we fail to freely express our opinions or practise our decent values in a particular country, we should try to emigrate to another which is more suitable for the purpose. Thus travel with intent of immigration, whenever essential, is prescribed, while apathy
and self-harm are condemned :

Was God’s Earth not spacious enough that you could emigrate in it? 4:97

Those who have emigrated for God because they were oppressed, We will grant them good in this world, and the reward of the End will be greater, if they knew. 16:41

TRAVEL TO STUDY EVOLUTIONARY SCIENCE, PALAENTOLOGY AND ANTHROPOLOGY

One of the highlighted purposes of travel is searching, exploring and learning about origin and evolution of Universe, life and man:

Do they not see how God originates creation, then reproduces it: surely that is easy for God.
Say: Travel through the Earth and
deeply observe HOW God did originate the creation; then God
produces the next creation; surely God has power over all things.
29:19-20

TRAVEL TO STUDY ARCHAEOLOGY AND HISTORY

   Over and over again the Quran emphasizes the importance of travel with a purpose to study archaeology and the history of nations and humankind in general, including causes of rise and fall of previous peoples and civilizations:


Do they not travel through the Earth, and deeply observe what was the End of those before them? 47:10

Have they not travelled through the Earth and deeply observed the consequences for those who were before them? 40:82 Please refer to similar statements in 35:44 and 40:21.

TRAVEL TO LEARN FROM THE PAST

    Then we are invited to ‘travel through the Earth’ so that we can learn lessons from the past. What happened to all those great powers and civilizations of the past? One needs to travel, both physically and conceptually, to search and explore the history and the driving forces behind it:

Say: Travel through the Earth and deeply observe how was the End of the rejectors. 6:11

"Ways of life have passed away before you. So do but travel through the Earth and deeply observe how was the End of the rejectors. 3:137 Similar verses are e.g. 16:36 and 27:69.

    The Quran asserts that the cause of the causes of the decline and fall of a civilization is people’s rejection of God’s oneness – expressed as their denial of the unity of nature and the unity of humanity. This denial leads to the rejection of human’s ultimate responsibility for his conscious actions, and this, in turn, leads to cognitive and moral bankruptcy – i.e. unscientific attitude to nature and life, and subsequent socio-economic and political chaos – and so to the downfall of communities and civilizations:

Corruption has appeared on land and sea because of what men’s hands have earned, and so He will give them a taste of some of their deeds, in order that they may turn back.

"Say: Travel through the Earth and deeply observe what happened in the end to those before you: Most of them worshipped others besides God.
Set then your face steadfastly towards the system which is straight. 30:41-43

Here the growing pollution and destruction of our natural and social environment (‘Corruption has appeared on land and sea’ ), so seriously demonstrated in our time, is predicted as a consequence of man’s self-destructive – because utterly materialistic – inventiveness and frenzied activities (‘because of what men’s hands have earned’) which now threaten the human existence itself with previously unimaginable ecological and socio-economic disasters: an outcome of man’s oblivion of God and, hence, of moral values, and his delusion that ‘material progress’ is the only thing that matters.
   We are asked to learn lessons from history of the extinct civilizations who likewise worshipped material comfort, ego and power, as well as worshipped various false idols like messengers, avatars and other sanctified creatures (‘Most of them worshipped others besides God’). They thus lost harmony with natural laws and moral values – which are based on the unity of nature and the unity of humanity and which have their ultimate foundation on God’s oneness – and, as a consequence, destroyed themselves.

A CALL OF CHEER FOR THE TRAVELLER

    However, the Quran also positively reminds the traveller, who is wandering through the pages of history, that – as rain vivifies a barren land – man’s conscious effort can as easily create a civilization out of ruins:
Was it not a lesson for them, how many generations We annihilated before them, in whose dwellings now they do walk about? Certainly there are messages in this: Will they not then hear?

"Do they not see that We drive the water to the barren land, then We bring forth thereby crops of which their livestock and they themselves eat; will they not then see ? 32:26-27"

SUMMARY
   
   Throughout the Quran life is described as a journey, and knowledge and ignorance as light and darkness on its way (e.g. 6:122, 13:16, 24:35, 24:40, 27:86, 35:19-20, 37:5, 40:61, 84:18-20).
However, besides numerous references to this spiritual journey, special emphasis is also laid on physical travel.
      The word ‘saiyr’ – which means travel or move – with all its variations, appears in the Quran total 27 times. Many of its usages are in the formulation of ‘Do travel’, ‘Tell them to travel’, or ‘Do they not travel?’.
      The Quran promotes travel as a potential pilgrimage, since during travel one passes by numerous ‘ayah’ or divine messages (31:31, 12:105, 22:46; cf. 45:3, 10:6). Also, man’s ability to travel is described as a special honour endowed to man as part of man’s exalted status above all natural Forces (17:61, 66, 70).
   While thus encouraging travel in general, the Quran also strongly recommends travel when it has a specific, positive purpose, e.g.:

 
>Travel to ‘read’ divine messages (31:31, 12:105, 22:46);
>Travel for trade and commerce (17:66, 2:164, 62:10);
>Travel to explore new horizons (16:14, 35:12, 45:12);
>Travel for recreation (10:22, 5:96, 30:46);
>Travel to learn from visiting new places (22:46, 31:31);
>Travel to immigrate (4:97, 16:41);
>Travel to study evolutionary science, palaentology and anthropology (29:19-20);
>Travel to study archaeology and history (47:10, 40:82, 35:44, 40:21); and
>Travel to learn from the past (6:11, 3:137, 16:36, 27:69, 30:41-43).
3
3

Via
Hdindima.blogspot.com

Tuesday, 28 November 2017

BIYAYYA WA IYAYE

*LALLAI BAKA SAN KO SU DIN SU WAYE BA NE*

——-UWA-——
———DA———
——-UBA-——

*BIYAYYA WA IYAYE*

Assalamu Alaikum wa Rahmatul-Lah wa Barkatuhu, Yan'uwana musulmai ina mai muku fatan al-khairi da Neman gudumawarku wajen saurarona kan wan nan takarda mai muhimmancin gaske akan _Biyayya wa iyaye_.

Bin Iyaye ibada ne wacce Allah (swt) ya wajabta akan yara da su yi wa Iyayensu, kuma ibada ce mai matukar girma wacce Allah ya jinginata da Bauta masa, sabo da matsayinta.
Ya ce :"

*‏( ﻭَﺍﻋْﺒُﺪُﻭﺍ ﺍﻟﻠَّﻪَ ﻭَﻻ ﺗُﺸْﺮِﻛُﻮﺍ ﺑِﻪِ ﺷَﻴْﺌﺎً ﻭَﺑِﺎﻟْﻮَﺍﻟِﺪَﻳْﻦِ ﺇِﺣْﺴَﺎﻧﺎً)*

( ku bauta wa Allah, kada ku masa Shirka da komai, Iyaye kuma ku kyautata musu).

*Ibn Abbas* (RA) ya ce *:" Allah na nufin ku gwada musu tsantsan Biyayya tare da Tausasa musu, da iya xama dasu cikin taushi, kada ku kaurara harshe wajen amsa musu magana, ku dinga sa idonku kan jin dadinsu, kuma kar ku dinga daga murya sama da tasu, ku kasan ce tare dasu kamar Bawa ne da shugabansa, wajen kankan da kai da kaskantar da kai"*

Duk da na gari ba zai gushe ba yana yawan addu'a wa Iyayensa yana cewa

*ﻭَﻗُﻞْ ﺭَﺏِّ ﺍﺭْﺣَﻤْﻬُﻤَﺎ ﻛَﻤَﺎ ﺭَﺑَّﻴَﺎﻧِﻲ ﺻَﻐِﻴﺮﺍً*

*"Allah ka musu rahama(Ka Rahamushes su) kamar yadda suka raineni tun ina karami"*

Wa dan nan fa su ne Iyaye, sau nawa sukan hakura da abun da suke sha'awa dan kai kaji dadi!, sau nawa sukan hana idonsu barci dan kai!, sau nawa sukan  dau nauyinka cikin Kauna!,  sau nawa zaka ga iyaye na wahala dan Dansu!, ka yawaita fadin

*_(Allahummar-Hamhuma kama Rabbayani Sagiran)_*

Wai me yasa Yara yanzu su burinsu wai su rabu da Iyayensu ne kawai, Amma sun manta cewa su kuma Iyaye so suke ka ci gaba a rayuwa!

Ya kai dan'uwana ka ranta wan nan Hadith ka dau izina a ciki

Wata rana wani mutum ya zo wajen Umar Ibn Khattab ya ce masa
*" Ina da mahaufiyata, ta gama tsufa kuma wlh ko bayan gari bata iya yayi sai na kaita, ina mata Biyayya yadda ya kamata, shin na biya Hakkinta kuwa? Sai Umar ya ce " Aa, ina! ka manta ita ma ta maka wan nan aikin. kuma duk da haka burinta ka rayu ka zama wani abu a rayuwa, kai kuma gashi kana mata amma kana son ku rabu!"*

Wani abu mafi girma ya ku Yan'uwana shi ne Al-Jannah na ko wani da yana karkashin Iyayensa ne, in har basu yaba da dansu ba ba yadda za ayi ya rabauta.

Akwai wata rana wani mutum ya zo wajen manzon Allah (saw) ya ce masa yana son ya bishi yaki, sai manxon Allah ya ce *:" amma kana da mahaifiya?" Sai ya ce eeee, sai Manzon Allah ya ce :" ka je ka taimaka mata, dan Al-Jannah yana karkashin kafafuwanta".*

Wata rana manzon Allah saw ya ce, *:" Na shiga Al-Jannah sai naji ana rera karatu, sai na ce waye haka? Sai aka ce min Harith Bn Nu'aman ne, sai na ce :" kun gani sakamakon Biyayya kenan, sakamakon Biyayya kenan".* *Harith bn Nu'aman* shi ne wan da duk duniya ba wanda ya kaishi Biyayya wa Mahaifiyarsa.

*ABIN DA KAYI SHI ZAA MAKA*

mutane da dama na kuka wa  musamman yadda yara ke kausasa wa mahaifansu, da yadda suke wulakantasu, amma Wallahi kowa ya sani yadda kayi haka zaa maka, duk wanda ya wulakanta iyayensa shima haka yaransa zasu wulakantashi, wanda kuwa ya gwada Biyayya wa iyayensa shima yaransa zasu
Manzon Allah (saw) ya ce

*" ﺑﺮﻭﺍ ﺁﺑﺎﺀﻛﻢ ﺗﺒﺮﻛﻢ ﺃﺑﻨﺎﺅﻛﻢ .".*

*"Kuyi Biyayya wa iyayenku, sai yaranku su muku Biyayya "*

Misali ya gaba in kuka lura da tarihin Annabi Ibrahim (as) yadda mahaifinshi ya cutar dashi amma duk da haka ya gwada masa Biyayya sau da kafa tare da soyayya har kuma da uban yaki karban Musulunci ya ce nasa

*(ﺳَﻼﻡٌ ﻋَﻠَﻴْﻚَ ﺳَﺄَﺳْﺘَﻐْﻔِﺮُ ﻟَﻚَ ﺭَﺑِّﻲ ﺇِﻧَّﻪُ ﻛَﺎﻥَ ﺑِﻲ ﺣَﻔِﻴّﺎً ‏)* ‏( ﻣﺮﻳﻢ)

(Aminci ya tabbata a gareka zan nema maka gafarar Ubangijin, do min yana kula dani).

Shima sanadiyar haka Allah ya bashi yaro na gari _Annabi Ismail_ har san da ya girma Allah ya umarci mahaifin da ya yankashi, amma da Biyayya sai dan ya ce wa mahaifin nasa Annabi Ibrahim

*‏( ﻳَﺎ ﺃَﺑَﺖِ ﺍﻓْﻌَﻞْ ﻣَﺎ ﺗُﺆْﻣَﺮُ ‏)*

*(Ya babana aikata duk abin da aka umarceka)*

Bayan Iyayenka sun rasu ma kana da amfanin da zaka musu matukar kai na gari ne, kai ne Sadaqatul Jariya nasu. Ka dinga musu addu'a iya iyawanka.

A karshe Yan'uwana ina son in kammala wan nan takarda tawa da wan nan hadith na Manzon Allah (saw) kan duk mai son ya dinga kai ziyara wa mahaifinsa ko mahaifiyansa to ya dinga zuwa yana sada zumuncinsu, zuwa gaishe da abokansu, da sauran yan mutunci nasu ko da bayan rasuwarsu ne

ﺃﺑﻲ ﺑﺮﺩﺓ ﻗﺎﻝ : ﻗﺪﻣﺖ ﺍﻟﻤﺪﻳﻨﺔ ﻓﺄﺗﺎﻧﻲ ﻋﺒﺪ ﺍﻟﻠﻪ ﺑﻦ ﻋﻤﺮ ﻓﻘﺎﻝ : ﺃﺗﺪﺭﻱ ﻟِﻢَ ﺃﺗﻴﺘﻚ؟ ﻗﺎﻝ : ﻗﻠﺖ : ﻻ . ﻗﺎﻝ : ﺳﻤﻌﺖ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ : ﻳﻘﻮﻝ :
*" ﻣﻦ ﺃﺣﺐ ﺃﻥ ﻳﺼﻞ ﺃﺑﺎﻩ ﻓﻲ ﻗﺒﺮﻩ ﻓﻠﻴﺼﻞ ﺇﺧﻮﺍﻥ ﺃﺑﻴﻪ ﻣﻦ ﺑﻌﺪﻩ، ﻭﺇﻧﻪ ﻛﺎﻥ ﺑﻴﻦ ﺃﺑﻲ ﻋﻤﺮ ﻭﺑﻴﻦ ﺃﺑﻴﻚ ﺇﺧﺎﺀً ﻭﻭﺩ، ﻓﺄﺣﺒﺒﺖ ﺃﻥ ﺃﺻﻞ ﺫﻟﻚ " .* ‏[ ﺭﻭﺍﻩ ﺍﺑﻦ ﺣﺒﺎﻥ ﻭﺻﺤﺤﻪ ﺍﻷﻟﺒﺎﻧﻲ ‏]

Abi Bardah ya ce, wata rana na shigo madina, kawai sai Abdul-Lahi dan Umar sai yazo gaisheni sai ya ce kasan me yasa na zo gaisheka? Sai na ce masa aa. Sai ya ce naji manzon Allah (saw) ne yana cewa :
*" duk wanda yake son ya hadu da babansa yana kabari to ya dinga ziyartar Yan'uwansa( Yan'uwan baban) bayansa, sabo da ya kasance tsakanin babana Umar da Babanka akwai Yan'uwantaka da kuma soyayya, shi yasa na sadar da ita"*

Allah ya azurtani daku baki daya wajen Biyayya wa iyayenmmu baki daya.

✍ *Haruna I Muh'd*
*080 69582878*
Hdindima.blogspot.com

Friday, 10 November 2017

SIMPLE ARABIC

*أهم الجمل في المحادثة اليومية باللغة الإنجليزية*


Good morning.
صباح الخير.

Good evening
مساء الخير

Good night
تصبح على خير , ليلة سعيدة

Hello
مرحباَ

Goodbye
مع السلامة

See you later
أراك فيما بعد

Nice to meet you
سررت بلقائك

Honored to meet you
تشرفت بلقائك

Welcome
أهلاً و سهلاً

Have a seat, please
تفضل بالجلوس

Thank you
شكراً

Thank you very much
شكراً جزيلاَ

Do not mention it
لا داعي للشكر

Of course
بالتأكيد

Ok
موافق

If you please
لو سمحت

Alright
حسناً

Never mind
لا بأس

Please
رجاءً

I am sorry
أنا آسف

Excuse me for a moment
أعذرني للحظة

Sorry
عذراً

What is your name?
ما اسمك ؟

Do you speak Arabic?

هل تتكلم العربية ؟

I did not understand what you have said.
أنا لم أفهم ما قلت

From here
من هنا

How much?
كم ؟

How?
كيف ؟

Where are you going?
إلى أين أنت ذاهب؟

Why?
لماذا ؟

When?
متى ؟

I would like to meet you
أود مقابلتك

It is a pleasure to know you.
أنا سعيد بمعرفتك

Pleased to meet you
أنا مسرور بلقائك

See you soon
أراك قريبا

القسم الثاني / تحيات :

How are you?
كيف حالك ؟

How is everything going?
كيف هي أمورك؟

I am fine, thank you
أنا بخير, شكراً

What is new
هل من جديد؟

It is a long time since I have seen you.
لم أرك منذ مدة طويلة.

Allow me to introduce my friend
اسمح لي أن أعرفك بصديقي.

Take care.
اعتن بنفسك.

Say hello to your mother.
بلغ والدتك تحياتي

It makes me happy.
هذا يسعدني.

Keep in touch.
لنبق على اتصال.

Looking forward to seeing you again.
أتطلع لرؤيتك مـرة أخرى.

Feel at home.
اعتبر نفسك في منزلك.

See you tomorrow.
أراك غداً.

When shall we meet again?
متى نلتقي مرة أخرى؟

How can I call you?
كيف يمكنني الاتصال بك؟

May I have your number?
هلا أعطيتني رقمك؟

القسم الثالث / دعوات :

Would you like to come with me?
هل ترغب بمرافقتي؟

Do you like going shopping with me?
أتود الذهاب معي للتسوق؟

How about having a picnic?
ما رأيك في أن نقوم بنزهة؟

On foot.
سيراً على الأقدام.

Will you accompany me to…
أترافقني إلى ...

Let us go swimming.
لنذهب للسباحة.

Do you like to eat something?
هـل ترغب بـأكـل شيء؟

What do you like to drink?
ماذا ترغب أن تشرب؟

Do you have anything tomorrow.
ألـديـك أي ارتبـاط غـداً؟

I would like to have more tea.
أود المزيد من الشاي.

Would you like to have breakfast at my place?
أترغب بـأن تتنـاول الفطور عندي؟

Let us share the bill.
لنتقاسم دفع الفاتورة.

He will pay the bill.
هو سيدفع الحساب.

The diner is on me tonight.
العشاء على حسابي الليلة.

Do you have free time tomorrow morning?
هل لديك وقت فراغ في صباح الغد؟

I would like to visit you tomorrow.
أرغب في زيارتك غدا.ً

Thank you for the visit.
شكراً على الزيارة.

القسم الرابع/ مجاملات :

This is nice of you!
هذا لطف منك!

You are so generous!
أنت في غاية الكرم!

It seems good!
إنها تبدو جيدة

Thank you for the compliment!
شكراً على هذا الإطراء.

Have a nice meal!
صحة و عافية!

Have a nice evening!
أتمنى لك أمسية سعيدة!

We wish you a happy vacation!
نتمنى لكم إجازة سعيدة!

Cheers!
في صحتك!

You have a wonderful taste!
ذوقك رائـع!

What a beautiful hairstyle!
ما أجمل تسريحة شعرك!

You are handsome today!
أنت وسيم هذا اليوم!

You are very kind!
أنت لطيف جدا!

Have a good trip!
أتمنى لك رحلة موفقة!

I like your perfume!
أحب عطرك!

I shall never forget you!
لن أنساك أبداً.

القسم الخامس / عذر :

Excuse me!
عذراً.

Am I bothering you?
هل أزعجك؟

Never mind.
لا بأس.

It is nothing.
ليس بالأمر المهم.

It is my fault.
إنها غلطتي.

I did not mean it.
لم أقصد ذلك.

Excuse me for being late.
أعذرني لتأخري.

Sorry for keep you waiting.
آسف لجعلك تنتظر.

Excuse me, I have to go.
أستأذن, عليّ أن أذهب.

Why not?
لما لا؟

Sorry, I can not stay.
أعتذر, لا أستطيع البقاء.

Sorry I can not go out tonight.
عذرا لا أستطيع الخروج الليلة.

Sorry for not being helpful.
أعتذر لعدم تمكني لخدمتك.

Sorry for not being there yesterday.
أعتذر لعدم حضوري البارحة.

القسم السادس / طلب :

One moment please!
لحظة من فضلك!

What does this mean?
ما معنى هذا؟

May I take some of your time?
هل لي أن آخذ من وقتك؟

May I borrow your pen?
هل لي أن أستعير قلمك؟

Hurry up please!
أسرع لو سمحت!

Come with me.
تعال معي.

May I have a look?
هل لي أن ألقي نظرة؟

Would you help me in carrying this , please?
هلا ساعدتني في حمل هذا من فضلك؟

Would you help me in solving this problem?
هل لك أن تساعدني في حل هذه المشكلة؟

Would you do me a favor?
هل تسدي لي معـروفاً؟

Can I have your address?
هلا أعطيتني عنوانك؟

Where is the toilet?
أين دورة المياه؟

Can you lend me some money?
هلا أقرضتني بعض النقود؟

Again, please.
أعد لو سمحت.

Write your name here, please.
اكتب اسمك هنا لو سمحت.

القسم السابع / مشاعر :

What a loss!
يا للأسف!

I am not sure.
لست متأكداً.

I do not think so.
لا أعتقد ذلك.

Calm down, everything will be all right.
اهدأ فكل شيء سيكون على ما يرام.

Do not be nervous.
لا تكن عصبياً.

It is disgusting!
إنه مقرف!

You make me sick!
أنت تثير اشمئزازي!

It is unbelievable!
هذا لا يصدق!

What a surprise!
يا لها من مفاجأة!

You must be kidding!
لا بد أنك تمزح!

I think you are wrong.
أعتقد أنك مخطئ.

Do not be upset of what he said.
لا تكن منزعج مم قاله.

This is so bad!
هذا سيء للغاية!

GAME DA MANZON ALLAH (SAW)

SUNAYEN MATAN MANZON ALLAH (S.A.W)

1.Khadija 'yar khuwailid
2.Saudatu 'yar Zam'atu
3. Hafsah 'yar Umar
4. Aisha 'yar Abubakar
5. Zainab 'yar Khuzaimah
6. Zainab 'yar Jahshin
7. Juwairiyya 'yar Haris
8. Ummu Salama (HINDU)'yar Abu Umayyah
9. Safiyya 'yar Huyayyu
10. Ramlatu 'yar Abu Sufyan
11. Maimunah 'yar Haris

SUNAYEN 'YA'YAYEN ANNABI (S.A.W)

1. Ibrahim
2. Alkasim
3. Abdullahi
4. Zainab
5. Rukayyah
6. Ummukulsum
7. Fadimatu

SAHABBAI GOMA DA AKA YI WA BUSHARA DA ALJANNAH

1. Abubakar Assiddik.
2. Umar Dan Khaddab.
3. Usman Dan Affan.
4. Aliyu Dan Abi Dalib.
5. Dalha Dan Abaidullahi.
6. Zubairu Dan Awwam.
7. Abu Ubaida Dan Jarrah.
8. Abdurrahman Dan Aufu.
9. Sa'adu Dan Abi Wakkas.
10. Sa'idu Dan Zaid.

SHIKA SHIKAN MUSULUNCI GUDA BIYAR

1. Tauhidi.
2. Sallah.
3. Azumi.
4. Zakkah.
5. Hajji.

SUNAYEN WATANNIN MUSULUNCI:

1. Almuharram.
2. Safar.
3. Rabi'ul Awwal.
4. Rabi'ul Sani.
5. Jumada Awwal.
6. Jumada Sani.
7. Rajab.
8. Sha'aban.
9. Ramadhan.
10. Shawwal.
11. Zulkidah.
12. Zulhijji.

Hdindima.blogspot.com
080 69582878

50 REASONS TO READ BOOKS

50 REASONS TO READ BOOKS
📖📖📖📖📖📖📖📖

By Haruna I Muh'd

1. Books help to feel more confident.

2. Books help to travel around the world in the cheapest way.

3. Books develop your personality.

4. Books provide food for thought.

5. Books make you laugh and think.

6. Books draw you towards perfection.

7. Books stimulate creativity.

8. Books bring out writing talent.

9. Books help in communicating.

10. Books clear your vision.

11. Books satisfy your curiosity.

12. Books help you make more choices.

13. Books help you build literary talent.

14. Books do not require any special device to teach.

15. Books increase your attention span.

16. Books are fruitful pastime.
17. Books can be used anytime, anywhere.

18. Books provide entertainment, when others fail.

19. Books make you powerful.

20. Books help you know the 'Whys' and 'Hows' of everything.

21. Books help you to create and spread fun.

22. Books help you travel across time intelligently.

23. Books keep you updated with facts and figures.

24. Books spread love, affection and knowledge.

25. Books make the best of friends.

26. Books take you to intellectual environment.

27. Books help you feel the world around you.

28. Books entertain your mind.

29. Books broaden your horizon.

30. Books bring Nature to your doorstep.

31. Books bring about a 'personality change'.

32. Books increase comprehension.

33. Books do not require company.

34. Books are stress-busters.

35. Books develop a sense of belonging to people around you.

36. Books provide mental and physical relaxation.

37. Books act as a communication tool.

38. Books are intellectually satisfying activity.

39. Books provide spiritual experience.

40. Books provide emotional strength.

41. Books build your self-esteem.

42. Books help and encourage your imagination to soar.

43. Books make you smarter and wiser.

44. Books help you grow.

45. Books take you to a 'world of dreams'.

46. Books can change your life and vision.

47. Books help in achieving 'life goals'.

48. Books develop wonderful experience.

49. Books transform lives.

50. Books inspire, books motivate, books build nations.

✍ *Haruna I Muh'd*
*080 69582878*

Via
*Hdindima.blogspot.com*

10 REASONS TO READ BOOK

*10 REASONS TO READ BOOKS*
📖📖📖📖📖📖📖📖

*PART 2*

*By Haruna I Muh'd*
*——————*

*11. Books satisfy your curiosity.*

*12. Books help you make more choices.*

*13. Books help you build literary talent.*

*14. Books do not require any special device to teach.*

*15. Books increase your attention span.*

*16. Books are fruitful pastime.*

*17. Books can be used anytime, anywhere.*

*18. Books provide entertainment, when others fail.*

*19. Books make you powerful.*

*20. Books help you know the 'Whys' and 'Hows' of everything.*

✍ *Haruna I Muh'd*
*080 69582878*

Via
*Hdindima.blogspot.com*

*10 REASONS TO READ BOOKS*
📖📖📖📖📖📖📖📖

*PART 3*

*By Haruna I Muh'd*
*—————*

*30. Books bring Nature to your doorstep.*

*31. Books bring about a 'personality change'.*

*32. Books increase comprehension.*

*33. Books do not require company.*

*34. Books are stress-busters.*

*35. Books develop a sense of belonging to people around you.*

*36. Books provide mental and physical relaxation.*

*37. Books act as a communication tool.*

*38. Books are intellectually satisfying activity.*

*39. Books provide spiritual experience.*

*40. Books provide emotional strength.*

✍ *Haruna I Muh'd*
*080 69582878*

Via
*Hdindima.blogspot.com*

*10 REASONS TO READ BOOKS*
📖📖📖📖📖📖📖📖

*PART 1*

*By Haruna I Muh'd*
*080 69582878*
*———————*

*1. Books help to feel more confident.*

*2. Books help to travel around the world in the cheapest way.*

*3. Books develop your personality.*

*4. Books provide food for thought.*

*5. Books make you laugh and think.*

*6. Books draw you towards perfection.*

*7. Books stimulate creativity.*

*8. Books bring out writing talent.*

*9. Books help in communicating.*

*10. Books clear your vision.*

✍ *Haruna I Muh'd*
*080 69582878*

Via
*Hdindima.blogspot.com*

Monday, 12 June 2017

RAMADAN MUBARAK (16)

*MARABA DA BABBAN BAKO RAMADAN*

🌿🌿🌿🌿🌿🌿
🌿🌿 *0016*🌿🌿
————————
*By Haruna I Muh'd*
*08069582878*
*hdindima.blogspot.com*

*———————*
*SHUGABAN ISTIGFARI*
*———————*

*Akwai babbar addu'ar da Manzon Allah ya kirata da shugaban Istigfari, wannan addu'a, manzon Allah (saw) ya ce :"duk wanda ya karantata da safe da zai mutu a ranar sakamakonsa Al-Jannah, haka in ya karanta da yamma da zai mutu a daren Allah zai bashi Al-Jannah "*

*Ga shugaban Istigfari kamar haka:*

*_"ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺃﻧﺖ ﺭﺑﻲ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ ﺧﻠﻘﺘﻨﻲ ﻭﺃﻧﺎ ﻋﺒﺪﻙ ﻭﺃﻧﺎ ﻋﻠﻰ ﻋﻬﺪﻙ ﻭﻭﻋﺪﻙ ﻣﺎ ﺍﺳﺘﻄﻌﺖ ﺃﻋﻮﺫ ﺑﻚ ﻣﻦ ﺷﺮ ﻣﺎ ﺻﻨﻌﺖ ﺃﺑﻮﺀ ﻟﻚ ﺑﻨﻌﻤﺘﻚ ﻋﻠﻲ ﻭﺃﺑﻮﺀ ﻟﻚ ﺑﺬﻧﺒﻲ ﻓﺎﻏﻔﺮ ﻟﻲ ﻓﺈﻧﻪ ﻻ ﻳﻐﻔﺮ ﺍﻟﺬﻧﻮﺏ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ"_*

*_" Allhummah anta Rabbi La Ilaha illa Anta, khalaqtani wa ana abduka, wa Ana ala Ahdika, wa Wa'adika Mastada'atu, A'uzu bika min sharri ma Swana'atu, Abu'u laka bi'Ni'amatika Alayya, wa abu'u laka bi Zanbi, Fagfirli, Fa' innahu la Yagfiruz-Zunuba illa Anta"_*

   *Allah yasa da wan nan yar nasiha ta zamu amfana baki daya, Allah ya kara bamu ladansa Ameeeeeeeeeeeen*

——N.B.——
*U CAN SHARE THIS FISABILIL-LAH*
*————————*
*_"Kuyi gaggawa zuwa ga samun rahamar Ubangijinku, da kuma neman Al-Jannah, wacce fadin cikinta kamar fadin sama da kasa, an tanadeta ne kawai ga masu tsoron Allah"_*
——————

Via
*hdindima.blogspot.com*

Friday, 9 June 2017

RAMADAN MUBARAK (14)

*MARABA DA BABBAN BAKO RAMADAN*

🌿🌿🌿🌿🌿🌿
🌿🌿 *0014*🌿🌿
————————
*By Haruna I Muh'd*
*08069582878*
*hdindima.blogspot.com*

*———————*
*_ABUN DA MAI AZUMI AKE SO YAYI KENAN NA SUNNONIN MANZON ALLAH (SAW)_*
*———(D)———*

*Assalamu Alaikum*

   *Yan'uwana musulmai a cikin azumi akwai sunnonin manzon Allah da dama da ake son ko wani mai azumi ya dinga yinsu, ga kadan daga ciki kamar haka:*

*10*. *Yi Itikafi a masallaci, Manzon Allah (saw) ya kasan ce a ko wani goman karshe na Ramadan yakan tare masallaci don Ibada, lokacin da ya kusan rasuwa ma yakan yi Itikafi na kwanaki Ashirin*

*11* *Neman Daren Lailatul Qadr, ko wani musulmi ana son ya dage da neman daren Nan a goma na karshen Ramadan*
     *Manzon Allah (saw) ya ce:*

*_"تحروا ليلة القدر في الوتر من العشر الآواخر من رمضان"_*

*_"Ku nemi samun daren Lailatul Qadr a goman karshe na Ramadan ciki wuturi( tan 21st or 23rd or 25th or 27th or 29th)"_*

*Matar Manzon Allah kuma Uwar Muminai Nana Aishat ta tambayi Manzon Allah kan wani addu'a zata yi in ta samu ganin daren Lailatul Qadr? Sai ya ce:"*

*_"قولي: اللهم إنك عفو تحب العفو فاعف عني"_*

*_"Ki ce : Allahummah innaka Afuwwun tuhibbul Afwa fa'afu anni"_*

*Alamun Daren ya samu, shi ne Washe-gari rana in ta fito ba zata yi zafi sosai ba,*

*MUHIMMANCIN DAREN LAILATUL QADR*

*Lallai ba shakka muhimmancin daren na da dama, amma mafi muhimmancin shi ne,:*
*1. A daren aka saukar da al-Qur'an.*
*2. A daren ne Allah yake budget na shekara mai zuwa.*
*3. Ibadah a daren Lailatul Qadr yafi lada sama da wanda yayi ibada na watanni Dubu (80yrs).*
*4. Allah yayi rantsuwa da wan nan dare mai albarka.* ds

Surah Al-Qadr,
Verse 1:

*_"إِنَّا أَنزَلْنَاهُ فِي لَيْلَةِ الْقَدْرِ"_*

*_"Surely We revealed it on the grand night."_*

Verse 2:

*_"وَمَا أَدْرَاكَ مَا لَيْلَةُ الْقَدْرِ"_*

*_"And what will make you comprehend what the grand night"_*

Verse 3:

*_"لَيْلَةُ الْقَدْرِ خَيْرٌ مِّنْ أَلْفِ شَهْرٍ"_*

*_"The grand night is better than a thousand months."_*

Verse 4:

*_"تَنَزَّلُ الْمَلَائِكَةُ وَالرُّوحُ فِيهَا بِإِذْنِ رَبِّهِم مِّن كُلِّ أَمْرٍ"_*

*_"The angels and Jibreel descend in it by the permission of their Lord for every affair,"_*

Verse 5:

*_"سَلَامٌ هِيَ حَتَّىٰ مَطْلَعِ الفجر"_*

*_"Peace! it is till the break of the morning."_*

N.B
*Wasu na yada wai zaka ga cikin dare bishiyoyi sun kwanta daga gidanku sai ka hango dakin Kaabah, ko wai zaka ga duk gidaje an shafesu...... Irin wan nan ba gaskiya bane Allah ya bamu ikon Samun wan nan dare mai albarka*

   *Allah yasa da wan nan yar nasiha ta zamu amfana baki daya, Allah ya kara bamu ladansa Ameeeeeeeeeeeen*

——N.B.——
*U CAN SHARE THIS FISABILIL-LAH*
*————————*
*_"Kuyi gaggawa zuwa ga samun rahamar Ubangijinku, da kuma neman Al-Jannah, wacce fadin cikinta kamar fadin sama da kasa, an tanadeta ne kawai ga masu tsoron Allah"_*
——————

Via
*hdindima.blogspot.com*

Wednesday, 7 June 2017

RAMADAN MUBARAK (13)

*MARABA DA BABBAN BAKO RAMADAN*

🌿🌿🌿🌿🌿🌿
🌿🌿 *0013*🌿🌿
————————
*By Haruna I Muh'd*
*08069582878*
*hdindima.blogspot.com*

*———————*
*_ABUN DA MAI AZUMI AKE SO YAYI KENAN NA SUNNONIN MANZON ALLAH (SAW)_*
*———(C)———*

*Assalamu Alaikum*

   *Yan'uwana musulmai a cikin azumi akwai sunnonin manzon Allah da dama da ake son ko wani mai azumi ya dinga yinsu, ga kadan daga ciki kamar haka:*

*7* *Yawan yin sadaka a cikin Ramadana da wajen Ramadan*
        *Ya zo a Hadith Manzon Allah (Saw) ya kan zama mafi yawan ba da kyauta da sadaka a Ramadan, musamman lokacin da Mala'ika Jibril ya zo ya masa bitan al-Qur'an, yakan ninka kyautan da yake yi (saw)*

*8* *Yawan karanta al-Qur'an, wato ba lallai sai mahaddata ba, ko sura daya ka iya kayi ta mai-maitata Allah zai ninka maka lada akan hakan, dan Allah ya ce mana a wannan wata ta Ramadan Allah ya saukar da al-Qur'an wa Manzon Allah (saw)*
       *Allah ya ce:*

Surah Al-Baqara, Verse 185:

*_"شَهْرُ رَمَضَانَ الَّذِي أُنزِلَ فِيهِ الْقُرْآنُ هُدًى لِّلنَّاسِ وَبَيِّنَاتٍ مِّنَ الْهُدَىٰ وَالْفُرْقَانِ فَمَن شَهِدَ مِنكُمُ الشَّهْرَ فَلْيَصُمْهُ وَمَن كَانَ مَرِيضًا أَوْ عَلَىٰ سَفَرٍ فَعِدَّةٌ مِّنْ أَيَّامٍ أُخَرَ يُرِيدُ اللَّهُ بِكُمُ الْيُسْرَ وَلَا يُرِيدُ بِكُمُ الْعُسْرَ وَلِتُكْمِلُوا الْعِدَّةَ وَلِتُكَبِّرُوا اللَّهَ عَلَىٰ مَا هَدَاكُمْ وَلَعَلَّكُمْ تَشْكُرُونَ"_*

*_"The month of Ramazan is that in which the Quran was revealed, a guidance to men and clear proofs of the guidance and the distinction; therefore whoever of you is present in the month, he shall fast therein, and whoever is sick or upon a journey, then (he shall fast) a (like) number of other days; Allah desires ease for you, and He does not desire for you difficulty, and (He desires) that you should complete the number and that you should exalt the greatness of Allah for His having guided you and that you may give thanks."_*

*9* *Kiyamul Lail (Sallar Asham, ko Tahajjud ko sauran Nafiloli)*
       *A kan wan nan manzon Allah yana jan hankalinmu da mu dage da sallar Dare a ramadana da bayanta in da hali. Manzon Allah ya ce:*

*_"من قام رمضان  إيمانا واحتسابا، غفر له ما تقدم من ذنبه"_*

*_"Duk wanda yayi sallah (Asham ko Tahajjud ko Nafiloli na daban) a Ramadan, yana mai Imani da kuma tsammanin Samun lada (da sakamako mai kyau) a wajen Allah, za'a gafarta masa Zunubansa kaf da yayi a baya"_*

   *Allah yasa da wan nan yar nasiha ta zamu amfana baki daya, Allah ya kara bamu ladansa Ameeeeeeeeeeeen*

——N.B.——
*U CAN SHARE THIS FISABILIL-LAH*

*_"Kuyi gaggawa zuwa ga samun rahamar Ubangijinku, da kuma neman Al-Jannah, wacce fadin cikinta kamar fadin sama da kasa, an tanadeta ne kawai ga masu tsoron Allah"_*
——————

Via
*hdindima.blogspot.com*

RAMADAN MUBARAK (12)

*MARABA DA BABBAN BAKO RAMADAN*

🌿🌿🌿🌿🌿🌿
🌿🌿 *0012*🌿🌿
————————
*By Haruna I Muh'd*
*08069582878*
*hdindima.blogspot.com*

*———————*
*_ABUN DA MAI AZUMI AKE SO YAYI KENAN NA SUNNONIN MANZON ALLAH (SAW)_*
*———(B)———*

*4.* *Jinkirta yin sahur*
     *lallai ya tabbata daga Manzon Allah (saw) ya ce:*

*_"تسحروا فإن في السحور بركة"_*

*_"Ku yi sahur sabo da cikinsa akwai albarka "_*

*5.* *Kame Baki da duk kan gabbai akan abubuwan da Allah ya haramta*
     *Manzon Allah (saw) ya ce:*

*_" من لم يدع قول الزور والعمل به والجهل، فليس لله حاجة في أن يدع طعامه وشرابه"_*

*_"Duk wanda bai bar shaidar Zur ba( shaidar karya), ko amfani da ita, ko aikin jahilci (a Azumi) ba ruwan Allah ko ya bar cin abu ko shan abu, (ko yayi azubi ko kar yayi ba ruwan Allah)"_*

*6* *Ciyar da mai Azumi a watan Ramadan*
      *Manzon Allah (saw) ya ce :*
       *_"من فطر صائما فله مثل أجره، غير أنه لا ينقص من أجر الصائم شيء"_*

*_"Duk wanda ya ciyar da mai azumi (da abun bude-baki), yana da irin ladan mai azumin, ba tare da an rage na mai azumin komai ba"_*

   *Allah yasa da wan nan yar nasiha ta zamu amfana baki daya, Allah ya kara bamu ladansa Ameeeeeeeeeeeen*

——N.B.——
*U CAN SHARE THIS FISABILIL-LAH*
——————

Via
*hdindima.blogspot.com*

RAMADAN MUBARAK (11)

*MARABA DA BABBAN BAKO RAMADAN*

🌿🌿🌿🌿🌿🌿
🌿🌿 *0011*🌿🌿
————————
*By Haruna I Muh'd*
*08069582878*
*hdindima.blogspot.com*

*———————*
*_ABUN DA MAI AZUMI AKE SO YAYI KENAN NA SUNNONIN MANZON ALLAH (SAW)_*
*———(A)———*

*Assalamu Alaikum*

   *Yan'uwana musulmai a cikin azumi akwai sunnonin manzon Allah da dama da ake son ko wani mai azumi ya dinga yinsu, ga kadan daga ciki kamar haka:*

*1* *Gaggauta shan ruwa da zarar an tabbatar rana ta fadi*

*Manzon Allah (saw) ya ce:*

*_"لا يزال الناس بخير ما أجلوا الفطر"_*

*_"Mutane ba zasu gushe ba suna tare da al-khairi, matukar suna gaggauta shan ruwa"_*

*2* *Fara bude-baki da danyen kayan itatuwa ko dabino ko ruwa*

*_"Sahabin manzon Allah Anas (ra) ya ce manzon Allah ya kasance yana bude-baki da danyen abu, in babu ko da dabino ko da ruwa"_*

*3* *Yin addu'a lokacin bude baki*

*Sahabin manzon Allah, Abdul-Lahi ibn Umar ya ce manzon Allah in yazo bude-baki yakan karanta wan nan addu'a kamar haka:*

*ADDU'AR BUDE-BAKI(SHAN RUWA)*

*_"ذهب الظمأ وابتلت العروق وثبت الأجر إن شاء الله"_*

*_"Zhabaz-Zhama'u, Wabtallatil-Uruqu, Wathabatal-Ajru insha Allah"_*

   *Allah yasa da wan nan yar nasiha ta zamu amfana baki daya, Allah ya kara bamu ladansa Ameeeeeeeeeeeen*

——N.B.——
*U CAN SHARE THIS FISABILIL-LAH*
——————

Via
*hdindima.blogspot.com*

RAMADAN MUBARAK (10)

*MARABA DA BABBAN BAKO RAMADAN*

🌿🌿🌿🌿🌿🌿
🌿🌿 *0010*🌿🌿
————————
*By Haruna I Muh'd*
*08069582878*
*hdindima.blogspot.com*

———————
*FALALAR AZUMI*
———(G)———

19. *Duk wan da ya mutu yana Azumi zai shiga Al-Jannah, inji manzon Allah (saw):*

*_"من قال لا إله إلا الله ابتغاء وجه الله، ختم له بها دخل الجنة، ومن صام يوما ابتغاء وجه الله ختم له بها، ومن تصدق بصدقة ابتغاء وجه الله ختم له بها دخل الجنة"_*

*_"Duk wanda ya ce La Ilaha Illal-Lah don neman yardar Allah, kuma ya mutu da ita zai shiga Al-Jannah, haka duk wanda yayi azumin don nemar yardar Allah, kuma ya mutu dashi zai shiga Al-Jannah, da kuma duk wanda yayi sadaka don neman yardar Allah zai shiga Al-Jannah"_*

20. *_"Allah ya tanadi  kololuwar Al-Jannah ga masu Azumi yadda Shari'ah ta tanadar, da kuma masu Ciyarwa, da masu magana mai Taushi ma yan'uwansu, da masu yada sallama tsakanin jama'ah, da masu sallah lokacin da mutane ke barci*

*Duk wadan nan sun zo a Hadith na manzon Allah kamar haka:*

*_"إن في الجنة غرفا، يرى ظاهرها من باطنها، و باطنها من ظاهر، أعدها الله تعالى لمن أطعم الطعام، وألان الكلام، و تابع الصيام، وأفشى السلام، وصل بالليل والناس نيام"_*

*_"Lallai cikin Al-Jannah akwai manyan Gini na dakuna, daga ciki kana ganin waje, daga waje kana ganin ciki, Allah ya tanadesu ne ga masu ciyar wa, da masu iya magana mai taushi, da masu Azumi da masu Yada sallama(ga wanda suka sani ko wanda basu sani ba) da masu Sallah cikin dare mutane na barci"_*

21. *Allah na karban addu'ar mai Azumi har lokacin da zai sha ruwa, ba a mayar da addu'arsa baya. Hakan ya fito ne daga baki fiyeyyen Halitta manzon Allah (saw) yadda ya ce:*

*_"ثلاثة لا ترد دعوتهم: الإمام العادل، الصائم حتى يفطر، ودعوة المظلوم يرفعها الله فوق الغمام يفتح لها أبواب السماء، ويقول الرب: بعزتي لأنصرنك ولو بعد حين"_*

*_" (mutane nau'uka) uku ba'a mayar da addu'arsu: Shugaba mai adalci, mai Azumi har yasa ruwa,  da addu'ar wanda aka zalunta, Allah zai daga ta har zuwa Girgije san nan a bude mata kofofin Sama, Ubangiji sai ya ce : Na rantse da buwayata sai na taimakeka ko da bayan shekara ne"_*

   *Allah yasa da wan nan yar nasiha ta zamu amfana baki daya, Allah ya kara bamu ladansa Ameeeeeeeeeeeen*

——N.B.——
*U CAN SHARE THIS FISABILIL-LAH*
——————

Via
*hdindima.blogspot.com*

RAMADAN MUBARAK (09)

*MARABA DA BABBAN BAKO RAMADAN*

🌿🌿🌿🌿🌿🌿
🌿🌿 *0009*🌿🌿
————————
*By Haruna I Muh'd*
*08069582878*
*hdindima.blogspot.com*

———————
*FALALAR AZUMI*
———(F)———

16. *al-Qur'an da Azumi zasu ceci masu yinsu ranar al-Qiyamah kamar yadda manzon Allah ya fada:*

*_"الصيام والقرآن يشفعان للعبد يوم القيامة، يقول الصيام: أي يا رب منعته الطعام والشهوات بالنهار، فشفعني فيه، ويقول القرءان: منعته النوم بالليل، فشفعني فيه"_*

*_"Azumi da al-Qur'an za su ceci bawa ranar al-Qiyamah, Azumi zai ce: Ai ya Ubangiji na hanashi cin abinci da wasu Sha'awarsa da rana, Allah ka bani cetonsa, Sallah ma zai ce: Ya Ubangiji na hanashi barci cikin dare (yana Sallah): Allah ka bani cetonsa"_*

17. *Azumi na gusar da Kullace-kullacen wani ko wasiwasi ko yawan fushi. Manxon Allah (swa) ya ce*

*_" صوم شهر الصبر، وثلاثة أيام من كل شهر: يذهبن وحر الصدر"_*


*_"Azumi na wata guda sai da hakuri, da kuma azumin da ake yi Uku a ko wani wata, suna gusar da kyashi(kofe ko takaicin) a cikin zuciya"_*

18. *Azumi kofa ce daga kofofin al-khairi, kamar yadda manzon Allah (saw) ya ce:*

*_"الصوم جنة، والصدقة تطفئ الخطيئة كما تطفئ الماء النار، وصلاة الرجل من جوف الليل....."_*

*_"Azumi garkuwa ce, Sadaqa kuma tana kankare kura-kurai kamar yadda ruwa ke kashe wuta haka ma sallar mutum a cikin tsakiyar dare*_*

   *Allah yasa da wan nan yar nasiha ta zamu amfana baki daya, Allah ya kara bamu ladansa Ameeeeeeeeeeeen*

——N.B.——
*U CAN SHARE THIS FISABILIL-LAH*
——————

Via
*hdindima.blogspot.com*

Wednesday, 31 May 2017

RAMADAN MUBARAK (8)

MARABA DA BABBAN BAKO RAMADAN

🌿🌿🌿🌿🌿🌿
🌿🌿 0008 🌿🌿
————————
By Haruna I Muh'd
08069582878
hdindima.blogspot.com

———————
FALALAR AZUMI
———(E)———

13. Allah na bada ladan azumi ne ba tare da lissafi ba

14.  mai azumi na da farin-ciki a nan duniya(lokacin da yasha ruwa) da kuma farin-ciki a Lahira(lokacin da Allah zai bashi sakamako)

15. Dan Iskar da yake fita daga bakin mai azumi marar dadi, yafi turaren al-Miski kamshi a wajen Allah

     Duk wadan nan abubuwa da muka ambata ya tabbata daga bakin manzon Allah (saw) yadda ya ce:

"قال الله تعالى: كل عمل ابن آدم له إلا الصيام،فإنه لي وأنا أجزي به، والصيام جنة وإذا كان يوم صوم أحدكم، فلا يرفث ولا يصخب، فأن سابه أحد أو قاتله، فليقل: إني امرء صائم، والذي نفس محمد بيده لخلوف فم الصائم، أطيب عند الله من ريح المسك، للصائم فرحتان يفرحهما : إذا أفطر فرح، وإذا لقي ربه فرح بصومه"

Allah madaukakin Sarki ya ce: duk aikin da dan Adam zai yi na aikin (al-khairi) nashi ne, amma banda azumi don ita tawa ce, Ni ne kuma zan ba da ladanta, Azumi garkuwa ce, In har ran da dayanku yayi azumi bai yi wargi ba kuma bai yi shashanci ba ( bai yi Musu da jayayya ba) Idan wani ya zageshi ko ya nemi suyi fada sai ya ce : Ni ina azumi. Na rantse da wanda ran (Annabi) Muhammad yake hanunsa(Allah) iska marar dadin da yake fita daga bakin mai Azumi tafi kamshin al-Miski a wajen Allah,  Mai azumi yana da farin-cikin da zai yi guda biyu: lokacin da yayi bude baki zai yi farin ciki, Da lokacin da ya hadu da Ubangijinsa zai yi farin-ciki da Azumin da yayi

   Allah yasa da wan nan yar nasiha ta zamu amfana baki daya, Allah ya kara bamu ladansa Ameeeeeeeeeeeen

——N.B.——
*U CAN SHARE THIS FISABILIL-LAH*
——————

Via
hdindima.blogspot.com

Tuesday, 30 May 2017

RAMADAN MUBARAK

*_MARABA DA BABBAN BAKO RAMADAN_*

🌿🌿🌿🌿🌿🌿
🌿🌿 0005 🌿🌿
————————
*_By Haruna I Muh'd_*
*_08069582878_*
*_hdindima.blogspot.com_*

———————
*FALALAR AZUMI*
———(B)———

4.   *Azumi garkuwa ce wa mutum, zata kare mai yinta ga barin shiga WUTA, hakam ya tabbata a Hadith na manzon Allah (Saw) ya ce :*

*_"قال ربنا: الصيام جنة، يستجن بها العبد من النار،وهو لي وأنا أجزي به"_*

*_"Ubangijinmu ya ce: Azumi garkuwa ce wacce mutum yakan samu tsaro da ita ga barin shiga wuta, kuma shi (azumi) nawa ne, NI zan sakanka (ga masu azumin)_*

5.    *Kuma har yanzu, Azumi Tsaro ce ga barin shiga wuta, kamar yadda manzon Allah (saw) ya ce:*

*_"الصيام جنة وحصن، حصين من النار"_*

*_" Azumi Garkuwa ce da kuma tsaro, tsaro ga barin shiga wuta"_*

6.      *Azumi kariya ce ga Sha'awa, manzon Allah Ya ce:*

*_"......و من لم يستطع فعليه بالصوم، فإنه له وجاء"_*

*_"(.... Wanda bai da ikon (yin aure) ya din ga yin azumi, sabo da (Azumi) zai zame masa garkuwa (ga barin Sha'awa)."_*

*Allah yasa da wan nan yar nasiha ta zamu amfana baki daya, Allah ya kara bamu ladansa Ameeeeeeeeeeeen*

——N.B.——
U CAN SHARE THIS FISABILIL-LAH
——————

Via
*_hdindima.blogspot.com_*

RAMADAN MUBARAK (6)

*_MARABA DA BABBAN BAKO RAMADAN_*

🌿🌿🌿🌿🌿🌿
🌿🌿 0006 🌿🌿
————————
*_By Haruna I Muh'd_*
*_08069582878_*
*_hdindima.blogspot.com_*

———————
*FALALAR AZUMI*
———(C)———

7.     *Idan mutum yayi azumi na kwana daya tsakaninsa da Allah, Allah yakan nisantashi da WUTA na tsawon shekaru saba'in 70years. Haka manzon Allah (saw) ya ce:*

*_"من صام يوما في سبيل الله بعد الله وجهه عن النار سبعين خريفا"_*

*_"Duk wanda yayi azumin kwana daya sabo da Allah, Allah zai nisanta fuskarsa(shi kansa) daga wuta na tsawon shekaru saba'in (70 years )"_*

8. *Wanda yayi azumin kwana daya tsakani da Allah, Allah zai nisantashi da Wuta kamar yadda ya nisanta Sama da Kasa, in ji manzon Allah (saw):*

*_"من صام يوما في سبيل الله جعل الله بينه وبين النار خندقا كما بين السماء والأرض"_*

*_"Duk wanda yayi azumi na rana daya tsakani da Allah, Allah zai sanya shamaki tsakaninsa da wuta kamar yadda ya raba Sama da Kasa"_*

9. *Azumi Wasiyyar manzon Allah ce (saw).*

*Sahabin manzon Allah Abi Umamah ya zo wajen manzon Allah (saw) ya ce Ya manzon Allah, ka umarceni mana da wata aiki wacce Allah zai amfanar dani da ita, sai manzon Allah (saw) ya ce masa:*

*_"عليك بالصوم فإنه لا مثل له"_*

*_"Ka riki yin Azumi don babu abu kamarsa"_*

*Allah yasa da wan nan yar nasiha ta zamu amfana baki daya, Allah ya kara bamu ladansa Ameeeeeeeeeeeen*

——N.B.——
U CAN SHARE THIS FISABILIL-LAH
——————

Via
*_hdindima.blogspot.com_*

RAMADAN MUBARAK (7)

*_MARABA DA BABBAN BAKO RAMADAN_*

🌿🌿🌿🌿🌿🌿
🌿🌿 0007 🌿🌿
————————
*_By Haruna I Muh'd_*
*_08069582878_*
*_hdindima.blogspot.com_*

———————
*FALALAR AZUMI*
———(D)———

10. *Allah ya tanada wa masu azumi gida ta musamman a Al-Jannah, yana da kofa mai suna _RAYYAN_ hakan ya fito ne daga bakin manzon Allah (saw) ya ce:*

*_"إن في الجنة بابا يقال له :الريان، يدخل منه الصائمون يوم القيامة، لا يدخل منه غيرهم، فإذا دخل آخرهم أغلق فلم يدخل منه أحد"_*

*_"Lallai a Al-Jannah akwai wani kofa ana kiransa RAYYAN takofar yan' Al-Jannah masu azumi zasu shiga a ranar al-Qiyamah, ba mai shiga (ta kofar nan) in basu ba, idan na karshensu ya shiga sai a rufe ba wanda kuwa zai sake shiga(ta wannan Kofa na masu azumi) "_*

11. *_Azumi na daga abubuwa na farko da suke kai mutum Al-Jannah,*

      *Manzon Allah (saw)  wata rana ya tara Sahabbai yana Tambayarsu kamar haka:_*

*_" من أصبح اليوم منكم صائما؟"_*
*_"Waye daga cikinku yau ya wayi gari yana Azumi?"_*

*Sayyidina Abu-Bakr ya ce: "Ni ya manzon Allah (saw)"*

*_"فمن اتبع منكم اليومة جنازة"_*

*_"Waye daga cikinku kuma yau ya raka gawa har Makabarta? "_*

*Sayyidina Abu-Bakr ya ce: "Ni ya manzon Allah (saw)"*

*_" فمن أطعم منكم اليوم مسكينا؟"_*

*_"Waye daga cikinku yau ya ciyar da miskini(Talaka)?"_*

*Sayyidina Abu-Bakr ya ce: "Ni ya manzon Allah (saw)"*

*_"فمن عاد منكم اليوم مريضا؟"_*

*_"Waye daga cikinku ya gaishe da maras Lafiya a yau?"_*

*Sayyidina Abu-Bakr ya ce: "Ni ya manzon Allah (saw)"*

*A karshe sai manxon Allah ya ce:*

*_"ما جتمعن في امرئ إلا دخل الجنة"_*

*_"Ba wanda zai hada wadan nan siffofi face sai ya shiga Al-Jannah "_*

12. *Azumi na kankare zunubai baki daya na bawa,*

    *Manzon Allah (saw) ya ce :*

*_"فتنة الرجل في أهله، و ماله، و ولده، و جاره، تكفرها : الصلاة و الصوم والصدقة، والأمر، و النهي"_*

*_" Idan Allah ya jarrabi mutun akan Iyalansa, ko akan dukiyarsa, ko akan Yaransa, ko akan makobtansa, Abun da zai kankare masa zunubansa shi ne: Sallah, Azumi, Sadaka, yin umarni da kyakkyawan aiki da kuma hani kan munanan aiki"_*

*Allah yasa da wan nan yar nasiha ta zamu amfana baki daya, Allah ya kara bamu ladansa Ameeeeeeeeeeeen*

——N.B.——
*U CAN SHARE THIS FISABILIL-LAH*
——————

Via
*_hdindima.blogspot.com_*

Saturday, 27 May 2017

RAMADAN MUBARAK

*_MARABA DA BABBAN BAKO RAMADAN_*

🌿🌿🌿🌿🌿🌿
🌿🌿 0004 🌿🌿
————————
*_By Haruna I Muh'd_*
*_08069582878_*
*_hdindima.blogspot.com_*

————————
*FALALAR AZUMI*
———(A)————

    *Assalamu Alaikum, Yan'uwana musulmai lallai azumi na da falala da dama wadan da bazu kirgu ba, amma zamu kawo kadan daga ciki,*

1.    *_Azumi ce wacce Allah da kansa ya tanada mata Gafara da lada mai yawan gaske,_*

Allah (swt) ya ce :

Surah Al-Ahzab, Verse 35:
*_"إِنَّ الْمُسْلِمِينَ وَالْمُسْلِمَاتِ وَالْمُؤْمِنِينَ وَالْمُؤْمِنَاتِ وَالْقَانِتِينَ وَالْقَانِتَاتِ وَالصَّادِقِينَ وَالصَّادِقَاتِ وَالصَّابِرِينَ وَالصَّابِرَاتِ وَالْخَاشِعِينَ وَالْخَاشِعَاتِ وَالْمُتَصَدِّقِينَ وَالْمُتَصَدِّقَاتِ وَالصَّائِمِينَ وَالصَّائِمَاتِ وَالْحَافِظِينَ فُرُوجَهُمْ وَالْحَافِظَاتِ وَالذَّاكِرِينَ اللَّهَ كَثِيرًا وَالذَّاكِرَاتِ أَعَدَّ اللَّهُ لَهُم مَّغْفِرَةً وَأَجْرًا عَظِيمًا_*

*_"Surely the men who submit and the women who submit, and the believing men and the believing women, and the obeying men and the obeying women, and the truthful men and the truthful women, and the patient men and the patient women and the humble men and the humble women, and the almsgiving men and the almsgiving women, and the fasting men and the fasting women, and the men who guard their private parts and the women who guard, and the men who remember Allah much and the women who remember-- Allah has prepared for them forgiveness and a mighty reward._"*

*_A cikin wan nan Aya an ambaci siffofi na mutanen kirki har da Masu Azumi maza da mata_*

*a karshen Ayar Allah yace ya tanada musu Gafara da Lada mai yawa.*

2. *_Azumi al-khairi ne ga duk kan musulmai da sun san hakan._*

Allah da kansa yana cewa:

Surah Al-Baqara, Verse 184:

*_"أَيَّامًا مَّعْدُودَاتٍ فَمَن كَانَ مِنكُم مَّرِيضًا أَوْ عَلَىٰ سَفَرٍ فَعِدَّةٌ مِّنْ أَيَّامٍ أُخَرَ وَعَلَى الَّذِينَ يُطِيقُونَهُ فِدْيَةٌ طَعَامُ مِسْكِينٍ فَمَن تَطَوَّعَ خَيْرًا فَهُوَ خَيْرٌ لَّهُ وَأَن تَصُومُوا خَيْرٌ لَّكُمْ إِن كُنتُمْ تَعْلَمُونَ"_*

*_"For a certain number of days; but whoever among you is sick or on a journey, then (he shall fast) a (like) number of other days; and those who are not able to do it may effect a redemption by feeding a poor man; so whoever does good spontaneously it is better for him; and that you fast is better for you if you know."_*

     A wan nan Aya kuwa Allah ya ce

*"Da za kuyi azumi shi ne mafi al-khairi a gareku in da kun sani"*

3. *_Mutum yana samun Taqwa (tsoron Allah ) sanadiyar Azumi._*

Allah (swt) yana cewa:

Surah Al-Baqara, Verse 183:

*_"يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا كُتِبَ عَلَيْكُمُ الصِّيَامُ كَمَا كُتِبَ عَلَى الَّذِينَ مِن قَبْلِكُمْ لَعَلَّكُمْ تَتَّقُونَ"_*

*_"O you who believe! fasting is prescribed for you, as it was prescribed for those before you, so that you may guard (against evil)."_*

*_Allah ya gwada mana sanadiyar Azumi zamu iya samun Taqwa._*

*_A nan zan dakata, ina kuma rokon Allah ya amfanar dani da ku wan nan wata mai albarka ya kuma sa mu zama bayinsa na gari_*

——————
U can share this msg 4 d sake of Allah
——————

Via
*Hdindima.blogspot.com*